Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

      August 18, 2025

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara
    Hausa

    Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara

    EditorBy EditorJuly 7, 2024Updated:August 6, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240707 WA0018

    A yayin da a yau musulman duniya ke maraba lale da shigowar watan farko na sabuwar shekarar musulmci ta shekarar 1446, bayan hijirar Annabi (SAW), Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta shiga sahun farko wajen taya Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, murnar shiga sabuwar shekarar da kuma yi masa fatan alkhairi.

    Wani rubutaccen sako da ya fito daga ofishin ta, ya ce Hajiya Aisha na yi wa Gwamnan fatan “sabuwar shekarar musulmci ta 1446 (AH) mai cike da albarka, taimakon Allah, damina mai albarka da ma ci gaba ta kowanne fanni”.

    READ ALSO: Minister Of Women Affairs Solicits Funding For African Women

    Ad 4

    Ta kara da fatan shigar sa sabuwar shekarar da kafar inda duk wani motsin sa zai kusanta shi da ci gaba da burin sa na siyasa.

    A cewar ta, “a matsayin mu na musulmai wadanda muka yi imani da Allah da tasirin addu’a a rayuwa, yau din nan wata dama ce daga Allah wacce za mu yi annafani da ita wajen addu’o’in neman ci gaba da dorewar Gwamnatin Abba Kabir Yusuf da zaman lafiya a harkokin mu na gida da ofis.

    Haka zalika Hajiya Aisha ta aike da makamancin wannan sakon taya murna ga Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, wanda ta ce “zakakurin shugaba ne, dan gwagwarmayar NNPP wanda ba ya gajiya wajen ganin gwamnatin talakawa ta Abba ta dore dan ci gaban Kanawa baki daya”.

    Ad 3

    A cewar ta, “a matsayin sa na shugaba mai hangen nesa wanda kowa ya sheda, abinda Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso yake bukata daga wajen masu manufar alkhairi irin sa, shi ne addu’a da fatan Allah ya cika masa burin sa na shugabantar kasar nan”. Saboda haka ta bukaci musulmai a duk inda suke da su jefa wannan buri na shugaban NNPP din a addu’oin su na murnar sabuwar shekarar.

    Read Alsohttps://paradigmnews.ng/kano-a-shirye-take-ta-yaki-kwalara-da-sauran-cututtuka-kncdc/

    Ash Noor

    A cikin sakon nata da ya shiga hannun manema labarai a safiyar yau, Kwamishiniyar ta ci gaba da mika fatan alkhairi da murnar sabuwar shekarar ga Mai Girma Mataimakin Gwamna, Kwamarad Aminu Abdul Salam Gwarzo, da Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Dakta Bappa Bichi, da Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Kano, Mai Girma Shehu Wada Sagagi, sauran takwarorinta kwamishinoni, masu girma ‘yan majalisar jihar Kano da na tarayya, shuwagabannin jam’iyyar NNPP da Yardaddun Matan Kwankwasiyya.

    Haka zalika, Hajiya Saji ta taya daukacin ma’aikatan Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman murnar sabuwar shekarar, kamar yadda ta bukaci alhazan jahar Kano wadanda suka kammala aikin hajjin su da su yi anfani da damar zubar zunuban su yayin aikin hajjin su yi wa Kano da gwamnatin Alhaji Abba addu’ar ci gaba da zaman lafiya mai dorewa.

    Ta yi anfani da damar ta yau wajen shawartar mata iyayen giji dan ganin sun dau kwararan matakai wajen kare kayuwansu, ‘ya’yansu da mazajensu daga kamuwa da cututtuka masu saurin yaduwa, kamar yadda ake fama da su yanzu.

    Sannan ta sake yin anfani da damar wajen mika fata da addu’ar ta ga Allah (SWT) da ya tabbatar da bukatun Gwamna Abba Kabir Yusuf da Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    NLNG RA Gymnastics Club Shines at South African Championship

    August 18, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.