Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

      July 26, 2025

      San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

      July 24, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara
    Hausa

    Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara

    EditorBy EditorJuly 7, 2024Updated:August 6, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240707 WA0018

    A yayin da a yau musulman duniya ke maraba lale da shigowar watan farko na sabuwar shekarar musulmci ta shekarar 1446, bayan hijirar Annabi (SAW), Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta shiga sahun farko wajen taya Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, murnar shiga sabuwar shekarar da kuma yi masa fatan alkhairi.

    Wani rubutaccen sako da ya fito daga ofishin ta, ya ce Hajiya Aisha na yi wa Gwamnan fatan “sabuwar shekarar musulmci ta 1446 (AH) mai cike da albarka, taimakon Allah, damina mai albarka da ma ci gaba ta kowanne fanni”.

    READ ALSO: Minister Of Women Affairs Solicits Funding For African Women

    Ad 4

    Ta kara da fatan shigar sa sabuwar shekarar da kafar inda duk wani motsin sa zai kusanta shi da ci gaba da burin sa na siyasa.

    A cewar ta, “a matsayin mu na musulmai wadanda muka yi imani da Allah da tasirin addu’a a rayuwa, yau din nan wata dama ce daga Allah wacce za mu yi annafani da ita wajen addu’o’in neman ci gaba da dorewar Gwamnatin Abba Kabir Yusuf da zaman lafiya a harkokin mu na gida da ofis.

    Haka zalika Hajiya Aisha ta aike da makamancin wannan sakon taya murna ga Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, wanda ta ce “zakakurin shugaba ne, dan gwagwarmayar NNPP wanda ba ya gajiya wajen ganin gwamnatin talakawa ta Abba ta dore dan ci gaban Kanawa baki daya”.

    Ad 3

    A cewar ta, “a matsayin sa na shugaba mai hangen nesa wanda kowa ya sheda, abinda Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso yake bukata daga wajen masu manufar alkhairi irin sa, shi ne addu’a da fatan Allah ya cika masa burin sa na shugabantar kasar nan”. Saboda haka ta bukaci musulmai a duk inda suke da su jefa wannan buri na shugaban NNPP din a addu’oin su na murnar sabuwar shekarar.

    Read Alsohttps://paradigmnews.ng/kano-a-shirye-take-ta-yaki-kwalara-da-sauran-cututtuka-kncdc/

    Ash Noor

    A cikin sakon nata da ya shiga hannun manema labarai a safiyar yau, Kwamishiniyar ta ci gaba da mika fatan alkhairi da murnar sabuwar shekarar ga Mai Girma Mataimakin Gwamna, Kwamarad Aminu Abdul Salam Gwarzo, da Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Dakta Bappa Bichi, da Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Kano, Mai Girma Shehu Wada Sagagi, sauran takwarorinta kwamishinoni, masu girma ‘yan majalisar jihar Kano da na tarayya, shuwagabannin jam’iyyar NNPP da Yardaddun Matan Kwankwasiyya.

    Haka zalika, Hajiya Saji ta taya daukacin ma’aikatan Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman murnar sabuwar shekarar, kamar yadda ta bukaci alhazan jahar Kano wadanda suka kammala aikin hajjin su da su yi anfani da damar zubar zunuban su yayin aikin hajjin su yi wa Kano da gwamnatin Alhaji Abba addu’ar ci gaba da zaman lafiya mai dorewa.

    Ta yi anfani da damar ta yau wajen shawartar mata iyayen giji dan ganin sun dau kwararan matakai wajen kare kayuwansu, ‘ya’yansu da mazajensu daga kamuwa da cututtuka masu saurin yaduwa, kamar yadda ake fama da su yanzu.

    Sannan ta sake yin anfani da damar wajen mika fata da addu’ar ta ga Allah (SWT) da ya tabbatar da bukatun Gwamna Abba Kabir Yusuf da Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

    July 26, 2025

    San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

    July 24, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

    July 27, 2025

    Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

    July 27, 2025

    Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

    July 27, 2025

    FG Launches Maiden National Self-Care Day

    July 27, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.