Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, ya sanar da komawarsa jam’iyyar APC bayan shafe makonni yana tattaunawa da nazari kan…
Browsing: Hausa
An shiga sabon rikicin shari’a kan batun cike gurbin mataimakin gwamnan Jihar Kano, inda aka bukaci majalisar dokokin jihar Kano…
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam’iyyar ADC za ta fara kokarin cimma matsaya (consensus) wajen fitar…
Kusan shekaru uku bayan rasuwar fitaccen mawaki Mohbad, har yanzu ba a binne gawarsa ba sakamakon rikici kan gwajin DNA…
Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC da suka haɗa da Atiku Abubakar da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso ne suka…
Majalisar Dokokin Jihar Kano, karkashin jagorancin Kakakinta, Jibril Ismail Falgore, ta dakatar da yunkurin tsige tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu…
Jam’iyyar APC ta buƙaci ɓangaren jam’iyyar ADC da tsohon shugaban Majalisar Dattawa, David Mark, ke jagoranta da ya bi doka…
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Najeriya na samun tallafin ƙasashen waje domin ƙarfafa yaƙi da ta’addanci da…
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kama wata mata mai shekaru 25 mai suna Nafisa Usman bisa zargin safarar…
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya baiyana yiwuwar sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa ADC, yana mai danganta hakan da…
