An bayyana kuɓutar da yara da aka kama kan zargin zanga-zanga da abu mai kyau. Shugaban Cibiyar Bunƙasa cigaban al’umma,…
Browsing: Hausa
Yau kenan yayin da Mai Martaba Sarkin Kano Mal Muhammad Sunusi ll ya ziyarar Asibitin da aka killace tare da…
Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ya nuna gamsuwa da yadda shirin rigakafin shan-inna yake tafiya a…
Tubabbaun matasan da suka Ajiye makaman su a jihar Kano Sun bayar da tabbacin cewar zasu bayar da dukannin goyon…
Cikin Alhini da juyayi Masarsutar Zazzau take sanar da rasuwan Sarkin Dawakin Zazzau Alhaji Ibrahim Shehu Idris wanda yake Da…
Samuel Morrison, mai laƙabin waƙa, Yung Sammy, ya yi fice a fagen waƙoƙi a kasar India, in da a yanzu…
Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarki na ƙasar a safiyar yau Asabar. Lamarin da…
Gwamnonin babbar jam’iyyar adawa a Najeriya ta PDP sun soke dakatarwar da aka yi wa muƙaddashin shugaban jam’iyyar na ƙasa,…
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ya yanke shawarar kin…
Majalisar dokokin jihar kano ta nuna rashin Jin dadinnta ga aikin kwangilar gyaran Asibitin Nassarawa bisa Rashin gamsuwa da kayan…
Jami’an rundunar Hisbah ta jihar Kano sun kama wata mata mamallakiyar wani waje da ake tara yan mata suna yin…
Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Harkokin Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta aiyana Mai…
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya soki Shugaba Bola Tinubu kan ƙara farashin…
Hon. Aliyu Harazimi Rano ya lashe zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC, wanda hakan ya bashi daga zama dan takarar…
Kungiyar yan jaridu mata ta ƙasa reshen jihar kano NAWOJ ta bukaci hadin kan kafafen yada labaran dake Kano domin…
Hukumar Jin Dadi da Walwalar Alhazai ta jihar Kano ta sanar da Naira Miliyan 8.4 a matsayin wani ɓangare na…
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado yakai ziyarar jajantawa Yan kasuwar Kantin Jim kadan da dawowarsa daga ziyarar aiki…
Kwamitin zaman lafiya na jihar Kano yayi kira da kada a shiga zanga-zangar tsadar rayuwa irin wadda aka shiga a…
Manajan Daraktan Gidan Rediyon Jihar Kano, Kwamaret Abubakar Adamu Rano, ya bayyana aniyarsa ta farfado da martabar gidan rediyon .…
Amadadina dasauran mazauna Unguwannin Yanlemo dake Na’ibawa kantitin zuwa Zaria, ina jawo hankulan Mahukuntan Gwabnati (Hukumar Lafiya, Hukumar kula da…
