Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Pope Leo XIV Invites President Tinubu to Inauguration

      May 15, 2025

      Dr. Mukhtar Yawale Muhammad Assumes Duty as PS FMACTCE

      May 14, 2025

      Nigeria’s Future Hinges on Stronger Federal-State Collaboration-HCSF

      May 14, 2025

      Ata to lead Nigeria’s Delegation to 2025 Int’l Conference in Russia

      May 13, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Drug Abuse: Police, NDLEA, others partner as Zaura foundation intensify non-Kinetic campaign in Kano

      May 19, 2025

      NYA Laments Persistent Power Outage in Kano

      May 18, 2025

      Kano Gov Suspends Aide Over Inflammatory Remarks on Kwankwaso

      May 18, 2025

      Just in:Kano Suspends Event Centers, Declares Kauyawa Day Illegal

      May 17, 2025
    • Politics

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025

      Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

      May 12, 2025

      Kotu ta Kori Karar Kamfanin Amart akan Hukumar Tace Fina Finai

      May 10, 2025

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kwamishinan Lafiya Ya Yabawa K/H Uku Akan Rigakafin Shan Inna

    EditorBy EditorNovember 6, 2024Updated:November 6, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241105 WA0130

    Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ya nuna gamsuwa da yadda shirin rigakafin shan-inna yake tafiya a ƙananan hukumomin Ajingi, Gaya da Wudil.

    Kwamishinan ya nuna gamsuwar ne a ranar Lahadin da ta gabata jim kaɗan bayan kammala duba aikin a wasu sassa na ƙananan hukumomin.

    Ya ce ya ji daɗi sosai da yadda ya ga jama’a sun karɓi shirin hannu bibiyu, wanda shi ne jigon samun nasarar shirin a yankin, yana mai yaba wa ma’aikatan lafiya na ƙananan hukumomin wajen tabbatar da yi wa dukkanin yaran da suka cancanta rigakafin.

    Ad 4

    Kwamishinan ya jinjina wa shugabancin ƙananan hukumomin saboda kyakkyawan aikin da suka yi na bin tsare-tsare da aiki tare kamar yadda aka tsara tun daga matakin jiha, da kuma yadda suke halartar tarukan nazarin yadda aikin ya gudana a kowace rana.

    Ya ce, “Abin farin ne ganin yadda shugaban ƙaramar hukumar Gaya yake zuwa ko ina a yankin domin tabbatar da an yi wa yaran da suka cancanta rigakafin ba tare da tsallake yaro ko daya ba. Ƙari kan haka, shugaban ƙaramar hukumar yakan bayar da tallafin magunguna da kayayyakin aiki a asibitoci don inganta harkokin lafiya a yankin.

    “Bugu da ƙari, an ga mataimakin shugaban ƙaramar hukumar Wudil yana kai kawo a lungu da saƙo na yankin domin tabbatar da shirin ya cimma nasara a yankin.

    Ad 3

    Dakta Labaran, wanda Daraktan Daƙile Cututtuka Masu Yaduwa na Ma’aikatar Lafiya, Dakta Ibrahim Aliyu Gano ya wakilta, ya yaba wa jajircewar hakiman yankunan game da rawar da suke takawa don samun nasarar shirin a matsayinsu na iyayen ƙasa, da kuma yadda suke halartar tarukan duba yadda aikin ya gudana a kowace rana, inda a wasu lokutan suke tura wakilai idan ba za su samu damar zuwa ba.

    Ya buƙaci iyaye da su ci gaba da kai yaransu da suka cancanta cibiyoyin yin rigakafi da aka ware ko kuma su bar ma’aikatan da ke bi gida-gida suna yi wa yaran rigakafin domin a daƙile ɓurɓushin cutar shan-inna da aka fara samu a wasu sassa na jihar nan, don haka akwai buƙatar haɗa hannu wajen tukarar matsalar.

    Daga nan sai kwamishinan ya buƙaci jami’ai masu wayar da kan mutane kan kiwon lafiya a yankunan da su ƙara ƙaimi wajen ilimantar da al’umma su fahimci baƙatar da ake da ita ta su bai wa ma’aikata masu bi gida-gida cikakken haɗin kai domin kuɓutar da yaransu daga wannan cuta mai illa.

    Dakta Labaran ya yaba da ƙoƙarin Gwamna Abba Kabir Yusuf na yadda ya mayar da fannin lafiya ɗaya daga cikin manyan ƙudurorin da gwamnatinsa ta bai wa fifiko wanda tuni kwalliya ta fara biyan kuɗin sabulu.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

    May 19, 2025

    Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

    May 12, 2025

    Kotu ta Kori Karar Kamfanin Amart akan Hukumar Tace Fina Finai

    May 10, 2025

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Drug Abuse: Police, NDLEA, others partner as Zaura foundation intensify non-Kinetic campaign in Kano

    May 19, 2025

    Media Trained on Covering SSB Tax, Noncommunicable Diseases

    May 19, 2025

    WHD: Kano Government Establishes Hypertension Care Centers

    May 19, 2025

    Wanted Kidnapper Zango Arrested at Airport During Hajj Screening

    May 19, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.