Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Ambasada Waiya Ya Gana Da Tubabbun ‘Yan Daba Akan Zaben K/H

    EditorBy EditorOctober 25, 2024Updated:October 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1722589119407

    Tubabbaun matasan da suka Ajiye makaman su a jihar Kano Sun bayar da tabbacin cewar zasu bayar da dukannin goyon bayan da ake bukata domin gudanar da zancen kananan hukumomin Lami lafiya.

    Matasan Sun bayyana hakan ne yayin wata gamawa da Shugaban Kwamitin zaman lafiya na jihar Kano Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya a Kano.

    A jawabin sa tun da fari Shugaban Kwamitin na zaman lafiya yayi kira ga matasan da su gujewa bangar siyasa ta’addanci da Kuma duk wani abun da zai gurbata rayuwar su tare da haifar da koma baya ga zaman lafiyar alummar jihar Kano.

    Ad 4

    Ya ce gwamnatin jihar Kano a shirye ta ke wajen qaddamar da sabon shirin bunkasa rayuwar tubabbun da suka ajiye makaman su mai lakabin ‘ mu ma ‘yaya ne.

    Ambasada Waiya ya bayyana takaicin sa a bisa yadda wadansu ‘yan siyasa ke gurbata rayuwar matasan ta habyar dora su a harkar shaye shaye dabar siyasa da sauran munanan ayyuka.

    Shugaban kwamitin na zaman lafiya yayi tsokacin cewa duk wani Mai Neman ta da Zaune tsaye a yayin zaben na kananan hukumomi da ke tafe ba zai samu nasara ba duba ga irin nagartattun tsare tsaren da aka shirya.

    Ad 3

    Ya bayyana cewa jihar Kano ba zata taba gajiyawa ba wajen bunkara rayuwar tubabbaun matasan ta hanyar samar musu da ayyukan yi da sana’oin dogaro da Kai.

    Ambasada Waiya yayi kira da tubabbun matasan da su cigaba da jajircewa wajen riko da nagartattun halaye domin inganta rayuwar su.

    Ya basu shawarar baiwa sauran abokan su shararwarin su shigo cikin tsarin domin cimma nasarar da aka sa a gaba.

    Wadansu daga cikin tubabbun matasan Star boy daga Kurna da sauran abokan sa Sun yi alkawarin cewa zasu bada dukannin goyon bayan da ake bukata domin yin Zane cikin lumana.

    Sun yi kira ga Gwamnan jihr Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da ya cika musu dukannin alkawuran da ya dauka.

    Suna Mai cewa Sun bar dukannin munanan halayen su tare da ajiye makamai Wanda Kuma basu da hanyoyin dogaro da Kai.

    Idan zaku iya tunawa a ranar larabar da ta gabata ne shugaban kwamitin na zaman lafiya Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya taron wayar da kan Alumma akan muhimmancin zancen na kananan hukumomi.

    Idan yayi kira ga alummar jihar Kano dasu yi fitar dango wajen kada kuri’a domin sharbar romon demokradiyya

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    AKK Project on Track: River Niger Crossing Completed- NNPC

    July 1, 2025

    BUK VC : Prof. Haruna Tops Poll in Transparent Election Process

    July 1, 2025

    KASU Puts Safety First with Lecture on Lab Best Practices

    July 1, 2025

    Cutting-Edge AI Lab Established at KASU to Advance Digital Skills

    July 1, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.