Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Akwa Ibom Gov Flags Off Section 3B of Lagos-Calabar Highway

      April 18, 2025

      Revamped Cooperative Sector to Empower Nigerians – Minister

      April 18, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025

      CDA BUK Hosts 5th International Conference on Drylands

      May 5, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Menene Tasirin Kafa Rundunar Tsaro Ta Jihar Kano?

    EditorBy EditorJanuary 30, 2025Updated:January 30, 2025No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    FB IMG 1725344271069

    Tun bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta sanar da yi wa ƙudurin kafa rundunar tsaro da gwamnatin jihar ta aike mata karatu na biyu, masana ke ta faman tsokaci dangane da hanyoyin da ya kamata a bi domin samun nasara.

    Turereniyar Karbar Abinci A Coci Ta Yi Sanadiyar Rayukan Mutane 10 A Abuja

    Kano dai na fama da matsaloli irin na rikice-rikicen dabanci da ƙwacen waya, lamarin da ya yi sanadiyar ajalin mutane da dama.

    Ad 4

    Ɗan majalisar dokoki mai wakiltar ƙaramar hukumar Ƙiru, Abubakar Tasi’u Ƙiru, na cikin ƴan majalisar da suke goyon bayan ƙudurin, inda ya lissafa wasu abubuwan da ke ƙunshe a cikin ƙudurin kamar haka.

    Ambasada Tatari Ya Mika Godiya Ga Wandanda Suka Halarci Nadin Sarautar Shi

    Kwamanda-Janar na jiha da ƙananan hukumomi ne za su jagoranci rundunar.

    Ad 3

    Jami’an rundunar na da ikon kama masu laifi su hannunta su ga ƴansanda domin gurfanar da su a gaban hukuma.

    Jami’an rundunar na da damar amfani da bindigogi ƙirar gargajiya domin su kare kansu.

    Dakarun za su yi ƙoƙari domin kauce wa shiga harkokin siyasa, domin za a zuba waɗanda ba ƴansiyasa ba.

    Mun Samu Kasuwancin Magunguna na Kano a Rikice -Kwamishina

    Babu wanda za a ɗauka sai an tabbatar da nagartarsa da ingancinsa ba tun daga mahaifarsa, inda a cewarsa masu unguwanni da hakimai za su saka wa mutum hannu kafin a ɗauke shi domin gudun kar a ɗauki ɓatagari.

    A game da wannan yunƙurin na kafa rundunar tsaron, BBC ta tuntuɓi masanin harkokin tsaro, Auwal Bala Durumin Iya, inda ya ce abin farin ciki ne, amma ya kamata a yi abin da ya dace.

    Kwamishina Ya Mayar Wa Gwamnatin Kano Rarar Naira Miliyan Dari

    “Samar da rundunar tsaro ta jihar Kano abu ne mai kyau idan ka kalli irin laifuffukan da ake yi a Kano. Hakan ya sa gwamnati ta ga ya dace ta yi tsarin da ya kamata domin samar da jami’an tsaro da za su taimaka wa jami’an tsaro na gwamnati tarayya domin tabbatar da tsaro a jihar Kano.”

    Ya ce yanzu haka a nasa ɓangaren na masanin harkokin tsaro, yana gudanar da aikin horas da ƴan sa-kai daga ƙananan hukumomin Kano 44 domin koyar da su makamar aiki, domin su san yadda za su gudanar da aikin cikin ƙwarewa.

    A game da batun cewa Kano ba ta fama da barazanar tsaro ta ƴanbindiga, Durumin Iya ya ce kowace jiha na da matsalar da take fuskanta.

    Batagari Sun Yashe Asusun Ajiyar Kudin Wani Dan Kasuwa A Kano

    “Kowace jiha akwai matakin da ya kamata ta ɗauka domin kare ƴan jiharta. Saboda haka Kano na da maƙwabtaka da jihohin da suke fama da matsalolin tsaro, saboda haka ba laifi idan Kano ta ɗauki mataki kafin matsalar ta kawo gare ta. Idan gemun ɗan’uwanka ya kamata da wuta, sai ka shafa wa naka ruwa ne,” in ji shi.

    Sai dai ya ce akwai buƙatar a ɗauki waɗanda suka dace, kuma suke da ƙwarewa aiki da lungu da saƙon jihar.

    A game da fargabar amfani da jami’an tsaron da ake yunƙurin kafawa wajen amfani da su domin muzguna wa abokan hamayya domin cin ribar siyasa, Durumin Iya ya ce komai yana da amfani da rashin amfaninsa.

    MD Radio Kano Yace Sun Samun Nasarori Guda 60 a 2024

    “Amma amfanin samar da rundunar tsaron ya fi rashin amfaninsa. Ai ita gwamnati idan tana so ta yi amfani da jami’an tsaro, har na gwamnatin ma ana amfani da su. Kawai yana da kyau a zaƙulo waɗanda suka dace, sannan a tabbatar sun samu horo yadda ya dace.

    “Ƴan sa-kai su ne suka daɗe suna aikin tsaro. Su ya kamata a ɗauka, a ƙara musu horo bayan wanda muka musu domin a wayar musu da kai kan tsame aikinsu daga siyasa da addini da ƙabilanci da duk wani abu da zai zama cin zarafin ɗan’adam.”

    Ya ce ba za su zama kishiyar ƴansanda ba, kuma a cewarsa, ƴan sa-kai taimaka wa ƴansanda suke yi.

    “Su jami’an tsaron ne za su taimaka wa ƴansanda da bayanan sirri, sannan akwai wurare da dama da ƴansanda ba sa iya shiga, sai ƴan sa-kai ne za su shiga su kamo musu masu laifin su kai musu,” in ji shi, sannan ya ƙara da cewa idan aka samun haɗin kai tsakanin ƴan sa-kai da ƴansanda, lallai za a samu ɗa mai ido.

    Sai dai ya yi kira ga gwamnati da kada ta shigo da ƴansiyasa ciki lamarin, sannan ya yi kira ga ƴan jihar su ba jami’an tsaron goyon baya.

    “Idan aka samu haɗin kai tsakanin mutanen gari da ƴansanda da ƴan sa-kai ɗin, to lallai muna fata matsalolin da ake fuskanta a wasu jihohi ba za su ƙaraso Kano ba. Za a cigaba da gudanar da harkokin kasuwanci da ibada cikin lumana,” in ji Durumin Iya.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Approves N2bn Compensation for Road Project Affected Communities

    May 8, 2025

    Kano Seals 2 Warehouse Causing Environmental Nuisance

    May 8, 2025

    Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

    May 8, 2025

    Kano Govt Urges Private Schools to Adhere to Regulations

    May 8, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.