Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    NAHCON Ta Shirya Taron Masu Ruwan Da Tsarki Akan Hajjin Bana

    EditorBy EditorJune 3, 2025Updated:June 3, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250603 WA0001

    Kwamitin Hajjin Jihar Kano ya halarci taron tattaunawa da aka shirya tsakanin Hukumar Hajji ta Kasa (NAHCON) da masu ruwa da tsaki kan aikin hajji a Makka.

    NDLEA Cracks Syndicate Using Hajj Pilgrims as Cocaine Mules

    Wannan taron yana cikin shirye-shiryen tsare-tsare na shekara-shekara da NAHCON ke yi don tabbatar da gudanar da aikin hajji cikin sauki, lafiya, da cika ibada ga dukkan mahajjata na Najeriya.

    Ad 4

    Wannan taro mai matukar muhimmanci ya mayar da hankali ne kan kammala shirin gudanar da muhimman ibadu kamar na Mina da Arafat — wasu daga cikin muhimman rukunnan aikin hajji.

    An samu halartar manyan jami’ai daga dukkan hukumomin kula da mahajjata na jihohi, masu bayar da hidima, da masu kula da sufuri.

    NAHCON Announces 2025 Hajj Fares for Nigerian Pilgrims

    Ad 3

    Taron ya bayar da dama wajen daidaita shirye-shiryen aiki, duba tsare-tsaren gaggawa, da tabbatar da cewa mahajjata sun samu kulawa ta musamman domin gudanar da ibada cikin sauki da nutsuwa.

    Da yake jawabi bayan kammala taron, Sakataren hukumar aikin Hajji ta Jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, ya bayyana godiya ga NAHCON bisa irin jajircewar da take yi wajen tsara aikin hajji.

    Ya kuma jaddada cewa Jihar Kano za ta ci gaba da ba da fifiko wajen tabbatar da walwala da tsaron lafiyar mahajjatan jihar.

    Alhaji Danbappa ya kara da cewa Kwamitin Hajjin Jihar Kano zai ci gaba da hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin tabbatar da samun nasarar aikin hajji mai cike da ibada da kwanciyar hankali ga mahajjatan jihar a shekarar 2025.

    Daga cikin wadanda suka halarci taron akwai Shugaban Kwamitin Hajjin Jihar Kano, Mai Martaba Alhaji Muhammad Maharaz; Alhaji Yusif Lawan, Mamba (Shugaban Hukumar); Kwamishinan Harkokin Addinai, Sheikh Tijjani Auwal; Shugaban Kwamitin Majalisar Dokokin Jihar Kano kan Hajji, Sarki Aliyu Daneji; Sheikh Isma’il Ilyasu Mangu; da Daraktan Ayyukan Hajji, Alhaji Muhammad Ghali Muhammad, da sauransu.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    BOOST Project Unveils VaxSocial Campaign to Combat Vaccine Hesitancy in Kano

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.