Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025

      75 CSOs Back Kano’s War on Youth Crime and Drug Abuse

      July 22, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo
    Hausa

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    EditorBy EditorJuly 22, 2025Updated:July 22, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250721 WA0075

    Manoma a karamar hukumar Gwarzo ta jihar Kano sun nuna farin cikinsu tare da yabawa gwamnatin jihar karkashin jagorancin Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf, bisa raba taki na zamani a farashi mai rahusa ga manoman jihar a dukkan kananan hukumomi 44.

    Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da shirin ne a watan da ya gabata, da nufin karfafa samar da abinci da kuma inganta rayuwar manoma a lokacin daminar noma ta shekarar 2025.

    An bijiro da Shirin ne domin taimaka wa kananan manoma da nufin bunkasa harkar noma musamman a matakin ƙasa.

    Ad 4

    A yayin da yake bayyana ra’ayinsa, Malam Mati Haladu daga gundumar Mai Nika ya bayyana godiyarsa ga gwamnatin jihar bisa wannan tallafi.

    Ya ce wannan shi ne karon farko da yake samun irin wannan taimako daga kowace gwamnati.

    “Ina mika godiya ga Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa wannan taimako. Mun samu takin a kan lokaci kuma a farashi mai sauki. Wannan abin alfahari ne,” in ji Malam Haladu.

    Ad 3

    Ya kuma nuna godiya ga shugabancin karamar hukumar Gwarzo karkashin Dr. Mani Tsoho, bisa yadda suka tabbatar da isar da kayan tallafin ga manoma yadda ya dace.

    Haka zalika, Malam Usman Abdullahi Tela daga gundumar Madadi ya bayyana jin daɗinsa kan wannan tallafi, inda ya bayyana cewa za su yi amfani da takin yadda ya dace, tare da bada tabbacin cewa ba za su sayar da shi ba, kamar yadda gwamnatin ta gargadi manoma.

    A baya-bayan nan, Shugaban karamar hukumar Gwarzo, Dr. Mani Tsoho, ya jagoranci kaddamar da kwamitin rabon taki, a ofishinsa.

    Ya umurci mambobin kwamitin da su gudanar da rabon cikin gaskiya da adalci domin tabbatar da cewa takin ya isa hannun manoman da aka nufa da shi.

    Wannan mataki ana kallonsa a matsayin wata babbar gudummawa wajen farfado da harkar noma da kuma tabbatar da isasshen abinci a jihar Kano.

    #Manoma Gwarzo #Takin Zamani Gwamnatin Kano
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

    July 22, 2025

    KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

    July 22, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    FG Launches National Policy on Non-State Schools

    July 22, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.