Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      FAAN Warns Against Unruly Passenger Behaviour at Airports

      August 11, 2025

      FG, U.S. Embassy Partner to Educate Nigerians on New Visa Rules

      August 9, 2025

      “Nigeria’s Future is Brighter”- Tinubu Hails TeenEagle Champions

      August 6, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025

      Radda Showcases Bold Youth Empowerment Agenda in Katsina

      August 13, 2025

      Kano Governor Pledges Transparency in Development Funding

      August 12, 2025

      Ibom Air Passenger Arrested for Assaulting Crew, Permanently Banned

      August 11, 2025
    • Politics

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025

      KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

      August 12, 2025

      Abba Gida-Gida Ya Raba Kayan Sana’a Ga Matasa Sama da Dubu Ɗaya

      August 10, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo
    Hausa

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    EditorBy EditorJuly 22, 2025Updated:July 22, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250721 WA0075

    Manoma a karamar hukumar Gwarzo ta jihar Kano sun nuna farin cikinsu tare da yabawa gwamnatin jihar karkashin jagorancin Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf, bisa raba taki na zamani a farashi mai rahusa ga manoman jihar a dukkan kananan hukumomi 44.

    Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da shirin ne a watan da ya gabata, da nufin karfafa samar da abinci da kuma inganta rayuwar manoma a lokacin daminar noma ta shekarar 2025.

    An bijiro da Shirin ne domin taimaka wa kananan manoma da nufin bunkasa harkar noma musamman a matakin ƙasa.

    Ad 4

    A yayin da yake bayyana ra’ayinsa, Malam Mati Haladu daga gundumar Mai Nika ya bayyana godiyarsa ga gwamnatin jihar bisa wannan tallafi.

    Ya ce wannan shi ne karon farko da yake samun irin wannan taimako daga kowace gwamnati.

    “Ina mika godiya ga Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa wannan taimako. Mun samu takin a kan lokaci kuma a farashi mai sauki. Wannan abin alfahari ne,” in ji Malam Haladu.

    Ad 3

    Ya kuma nuna godiya ga shugabancin karamar hukumar Gwarzo karkashin Dr. Mani Tsoho, bisa yadda suka tabbatar da isar da kayan tallafin ga manoma yadda ya dace.

    Haka zalika, Malam Usman Abdullahi Tela daga gundumar Madadi ya bayyana jin daɗinsa kan wannan tallafi, inda ya bayyana cewa za su yi amfani da takin yadda ya dace, tare da bada tabbacin cewa ba za su sayar da shi ba, kamar yadda gwamnatin ta gargadi manoma.

    Ash Noor

    A baya-bayan nan, Shugaban karamar hukumar Gwarzo, Dr. Mani Tsoho, ya jagoranci kaddamar da kwamitin rabon taki, a ofishinsa.

    Ya umurci mambobin kwamitin da su gudanar da rabon cikin gaskiya da adalci domin tabbatar da cewa takin ya isa hannun manoman da aka nufa da shi.

    Wannan mataki ana kallonsa a matsayin wata babbar gudummawa wajen farfado da harkar noma da kuma tabbatar da isasshen abinci a jihar Kano.

    #Manoma Gwarzo #Takin Zamani Gwamnatin Kano
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025

    KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

    August 12, 2025

    KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

    August 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

    August 13, 2025

    Radda Showcases Bold Youth Empowerment Agenda in Katsina

    August 13, 2025

    FG Unveils Governing Council University of Environment Technology

    August 13, 2025

    Nigeria Russia Strengthen Edu Ties Amid Funding Constraints

    August 13, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.