Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025

      75 CSOs Back Kano’s War on Youth Crime and Drug Abuse

      July 22, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

      July 26, 2025

      San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

      July 24, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike
    Hausa

    Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

    EditorBy EditorJuly 26, 2025Updated:July 26, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250425 WA0060

    Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan zargin da ke nuna cewa Kwamishinan Sufuri na Jihar, Alhaji Ibrahim Namadi, na da hannu a belin wani da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi, Sulaiman Aminu Dan Wawu.

    Gwamna Yusuf ya dauki matakin ne bayan jama’a Sun yi korafi sakamakon rahotannin da suka bayyana sunan Kwamishinan a cikin takardun hukuma da suka shafi sakin wanda ake zargin.

    Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

    Ad 4

    Sanarwar hakan ta fito ne a cikin wata takarda da mai magana da yawun Gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Asabar.

    Don warware batun, Gwamna Yusuf ya kafa wani kwamitin bincike na musamman da Barrister Aminu Hussain, Mai ba da shawara na musamman kan harkokin shari’a da kundin tsarin mulki, ke jagoranta.

    Kwamitin na da alhakin gano gaskiyar lamarin da bayar da shawarwari kan matakin da ya kamata a dauka cikin gaggawa.

    Ad 3

    Kano State House of Assembly Clears Commissioner Nominee

    Mambobin kwamitin sun hada da:

    Ash Noor

    Barr. Aminu Hussain – Shugaba

    Barr. Hamza Haladu – Mamba

    Barr. Hamza Nuhu Dantani – Mamba

    Alhaji Abdullahi Mahmoud Umar – Mamba

    Manjo Janar Sani Muhammad (Rtd.) – Mamba

    Kwamared Kabiru Said Dakata – Mamba

    Hajiya Bilkisu Maimota – Sakatariya

    Gwamna Yusuf ya bayyana damuwarsa matuka kan zargin da ake yi, tare da jaddada kudirin gwamnatinsa na yaki da safarar miyagun kwayoyi da duk wani nau’i na barna a cikin al’umma. Ya sha alwashin cewa duk wanda bincike ya tabbatar da laifinsa, to za a dauki matakin da ya dace, ba tare da la’akari da mukaminsa ba.

    “Mun kuduri aniyar tsarkake jihar nan daga miyagun kwayoyi da duk wasu munanan dabi’u da ka iya bata mana suna. Ba za mu lamunci irin wannan hali daga kowane mai rike da madafun iko ba,” in ji Gwamna Yusuf.

    #Belin Dillalin Kwana #Kwamiti Gwamnan Kano
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

    July 24, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NNPC Gas Subsidiary to Build 46MMSCFD CNG & LNG Facilities

    July 26, 2025

    NNPC Hosts Mobility-CNG Stakeholders Workshop

    July 26, 2025

    Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

    July 26, 2025

    Leadership for Young Women: CGS BUK Partners Rosa Luxemburg Foundation

    July 26, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.