Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      RMAFC Trains ACTU on Anti-Corruption Standards

      August 3, 2025

      ICPC, Ministry of Info Strengthen Public Service Integrity with ACTU

      August 3, 2025

      Badegi FM Suspension: Minister of Information Calls for Calm

      August 2, 2025

      Sound Policy Dev Key to Attracting Aviation Investment- Keyamo

      August 1, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Waiya 71 others Cleared for NIPR Direct Membership Induction

      August 5, 2025

      UNICEF Champions Inclusive Dev Through MTSS Workshop in Gombe

      August 5, 2025

      KNSG Vows Action as Drug Bail Investigation Report is Submitted

      August 4, 2025

      Kano Lawmakers Embrace Innovation, Accountability at Abuja Retreat

      August 4, 2025
    • Politics

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

      August 5, 2025

      An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

      August 5, 2025

      Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

      August 1, 2025

      Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

      August 1, 2025

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su
    Hausa

    An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

    EditorBy EditorAugust 5, 2025Updated:August 5, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    FB IMG 1744872058310

    Rundunar ƴansandan Najeriya, reshen Abuja, babban birnin ƙasar ta cafke mutum huɗu kan zargin shirya garkuwar ƙarya don karɓar naira miliyan biyar a hannun wani dattijo wanda ƴaƴansa mata da wasu suka kitsa.

    Cikin wata sanar wa da kakakin rundunar ƴansanda Abuja, SP Josephine Adeh ta fitar ta ce wani Mista Innocent ne ya kai ƙarar ɓacewar ƴarsa mai shekara 16 da ta bar gida a ranar 18 ga Yulin 2025 don zuwa rubuta jarabawa a makarantar sakandare ta gwamnati da ke Karu.

    Daga bisani kuma, a cewarsa, ya samu kiran waya daga wasu mutane suna neman da ya biya kuɗin fansa don su sake ta.

    Ad 4

    Bayan samun labarin ne kuma, jami’in ɗansanda mai muƙamin DPO a ofishin ƴansanda na Jikwoyi ya gaggauta ƙaddamar da bincike kan lamarin inda kuma aka bibiyar lambar wayar da aka kira mahaifin matashiyar har aka gano waɗanda suka kira na zaune a wani gida da ke yankin na Jikwoyi Phase II.

    ”Daga nan ne kuma ƴansanda suka je gidan inda suka gano matashiyar tare da mai ɗakin wani Mayowa Adedeji”, kamar yadda sanarwar ta yi karin haske.

    SP Adeh ta kuma ce an ga mutanen biyu suna cin abinci suna kuma tattaunawa, abin da ke nuna babu wata alama ta damuwa tattare da ita.

    Ad 3

    ”Binciken da aka ƙara gudanarwa kuma ya kai ga cafke babbar yar matashiyar da saurayinta”, in ji ta.

    An dai gano yayar ta haɗa baki da saurayinta wajen shirya garkuwar ƙaryar da suka yi wa ƙanwarta da burin su karɓi kuɗi kimanin naira miliyan biyar daga hannun mahaifinsu.

    Ash Noor

    Ƙarin binciken da aka yi ya bayyana cewa matashiyar da aka yi garkuwar da ita, tana da masaniyar abin da aka shirya kuma ta amince za ta zauna a gidan waɗanda ake zargi yayin da kuma yayarta za ta ci gaba da zama a gidan mahaifinsu inda za ta nuna ba ta da masaniyar abin da ke faruwa.

    Rundunar ta ce duka mutanen huɗu da ake zargi suna hannun ƴansanda kuma sun bayyana cewa suna da hannu a lamarin.

    Za dai a gurfanar da su gaban kotu da zarar an kammala bincike.

    BBC Hausa

    #Abuja #Garkuwar Karya #Kudi
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

    August 5, 2025

    Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

    August 1, 2025

    Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

    August 1, 2025

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Subnational Business Ranking in Focus as PEBEC Meets Kano Stakeholders

    August 5, 2025

    Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

    August 5, 2025

    An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

    August 5, 2025

    Waiya 71 others Cleared for NIPR Direct Membership Induction

    August 5, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.