Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      The Untold Burden: Inside the Emotional Weight Nigeria’s Journalists Carry

      November 18, 2025

      Inside the Quiet Diplomacy Driving Plateau’s New Path to Peace

      November 16, 2025

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Parents, Two Children Killed as Mosquito Coil Sparks Inferno

      November 19, 2025

      UNICEF, Partners Launch Birth Registration Campaign in Gwarzo

      November 13, 2025

      Nasarawa LG Urges Residents to Register, Collect Voter Cards

      November 13, 2025

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Tinubu Sends Shettima to Kebbi, Orders Swift Rescue of Kidnapped Schoolgirls

      November 19, 2025

      Media Must Choose Hope Over Despair- Tinubu Charges Editors

      November 13, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      WCD: UNICEF Calls for Urgent Action to Protect Kano, Katsina, Jigawa Children

      November 21, 2025

      NAWOJ Kano Applauds AMG for Supporting Public Enlightenment Campaign

      November 21, 2025

      Kano Children Spotlight Cyber Violence, Edu in UNICEF WCD Dialogue

      November 21, 2025

      Education Gulps Lion’s Share of Kano’s ₦1 Trillion 2026 Budget

      November 19, 2025
    • Politics

      Over 200 Serving, Former Kano Lawmakers Endorse Barau for 2027 Guber Race

      November 19, 2025

      Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

      November 15, 2025

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Akwai Rashin Daidaito A Kudaden Da Aka Kashe A 2024- Majalisa
    Hausa

    Akwai Rashin Daidaito A Kudaden Da Aka Kashe A 2024- Majalisa

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736488936181

    Majalisar dokokin Najeriya ta bayyana damuwa game da babban rashin daidaito tsakanin kudaden da akan kashe wajen ayyukan raya kasa da wadanda akan kashe don gudanar da ayyukan ma’aikatu na yau da kullum a kasafin kudin bara.

    Gwamnan Jihar Rivers Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Shekarar 2025

    ‘Yan majalisar sun yi nuni da yadda aka yi kwauron sakin kudi don aiwatar da manyan ayyukan raya kasa ga ma’aikatu da sassa da hukumomin gwamnati.

    Ad 4

    ‘Yan majalisar dokokin sun ce abin da aka samu bai taka kara ya karya ba, kuma ba zai kai a ce an gudanar da ayyukan yadda ya dace ba a kasafin kudin na bara.

    Za a Mayar Da Filin Wasa Na D/K Sansanin Kano Pillars-Kwamishina

    Daya daga cikin ‘yan majalisar Injiniya Satomi Ahmed, ya shaida wa BBC cewa an yi shirin aiwatar da karashen kasafin kudin na bara har zuwa watan Yunin bana, ta yadda za a rika aiwatar da shi tare da na wannan shekara.

    Isa Kaita College

    Kano House Of Assembly Passes 2025 Budget

    Yace : “Babbar damuwar ita ce rashin fitar da kudaden da ya kamata a yi manyan ayyuka na ci gaban kasa, rashin hakan shi ne ya haifar da halin da Najeriya ke ciki, da rashin ci gaban gwamnati da matsalolin da ta ke fuskanta.

    Ash Noor

    Ba a bai wa ma’aikatu daban-daban kudaden aiwatar da ayyuka na musamman, kamar fannin noma da tattalin arziki, da ma’aikatar raya yankin Arewa maso yammacin Najeriya ba.

    KANET Advocates Budget Tracking Implementation Among CSOs

    Wasu ma’aikatun sun samu kashi 40, wasu kuma kashi 30 cikin 100, kai akwai wasu ma da ba su samu kashi 20 ba a kasafin kudin shekarar 2024,” in ji Satomi.

    Ya kara da cewa fannin tsaro kamar hukumar leken asiri ta DSS, ma an samu wannan tsaikon, kuma hakan ya janyo musu koma baya na aiwar da ayyukansu.

    Katsina State Governor Reshuffles Cabinet to Boost Performance

    Wannan ne dalilin da ya sa majalisar dokokin Najeriya, ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya san halin da ake ciki, da kuma bada damar ci gaba da ayyukan a cikin shekarar nan ta 2025, duk da ita ma shekarar na da na ta kasafin kudin, kuma ya amince da hakan.

    Shin ko yaya za a gudanar da ayyukan da ba a kammala a kasafin kudin 2024 ba, alhalin kasafin kudin 2025 na nan?

    Sai Satomi ya ce: “Babu abin da zai sauya, tun da daman ai ayyuka ne da ba a kammala ba don haka ci gaba da su za a yi, ana kuma yin sababbin ayyukan da za a yi na kasafin kudin bana. Kuma shugaban kasa ya amince da kara wa’adin ci gaba da ayyukan.”

    Satomi ya ce za a ga sauyi a kasafin kudin bana, ta hanyar inganta yawan man fetur da ake fitarwa da samun kudaden haraji da hanyoyin samun kudi ta fannin hukumar shige da fice ta Najeriya.

    Za kuma su tabbatar an yi amfani da kowanne kudi da aka ware na yin ayyuka a kasafin kudin bana, ba tare da sun bada damar da mutane za su ce sun zama ‘yan amshin shata ba.

    Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da masu lura da al’amura a Najeriya ke nuna damuwa kan dimbin bashin da gwamnati ke ci a ciki da wajen kasar, da kuma take fakewa da cewa za a gudanar da ayyukan cigaban ‘yan kasa ne.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    WCD: UNICEF Calls for Urgent Action to Protect Kano, Katsina, Jigawa Children

    November 21, 2025

    NAWOJ Kano Applauds AMG for Supporting Public Enlightenment Campaign

    November 21, 2025

    Kano Children Spotlight Cyber Violence, Edu in UNICEF WCD Dialogue

    November 21, 2025

    AF 3.0: Expanded Nigeria ICC Endorses Biannual CSO Report

    November 19, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.