Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    EditorBy EditorMarch 15, 2025Updated:March 16, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1742117904530

    A shirye-shiryenta na 2025, na bayar da tallafin abinci ga ‘yan Nijeriya Gidauniyar Aliko Dangote, ta ware kudi kimanin Biliyan 16 domin tallafa wa ralakawa ‘yan Najeriya masu nakasa da kuma marasa karfi.

    Sama da mutum miliyan daya ne za su rabauta da tallafin buhunhunan shinkafa mai nauyin kilo gram 10 daga wannan tsarin na gidauniyar Aliko Dangote.

    Dangote Foundation Launches N16bn Food Intervention Project

    Ad 4

    Da yake jawabi a wajen taron kaddamarwar, shugaban gidauniyar Aliko Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya ce an tsara yin rabon shinkafar buhu miliyan daya ne mai nauyin kilo gram 10, ga ‘yan Najeriya marasa karfi da raunana, a kananan hukumomi 774 na kasar, kamar yadda yake a tsarin kamfani da kuma gidauniyarsa na nuna jinkai ga ‘yan kasar.

    Dangote, wanda ya samu wakilcin diyarsa, Hajiya Mariya Aliko Dangote, ya ce: shirin na wannan shekara, an yi shi ne da nufin nuna tausayi da jinkai da nuna kulawa wajen taimakon jama’a bisa la’akari da halin da ake ciki na matsin rayuwa da durkushewar tattalin arziki.

    Aliko Dangote Pledges 7 Key Interventions To Kano University

    Ad 3

    Ya ce gidauniyar ta fara kaddamar da rabon tallafin ne a jihar Kano, bayan nan za a ci gaba da rabawa zuwa sauran jihohi, domin tabbatar da ganin cewa abincin ya isa hannun wadanda aka yi domin su a daukacin kananan hukumomin Nijeriya.

    Alhaji Dangote, hamshakin attajirin nahiyar Afirka, ya ce sun hada kai da gwamnatin jihar ne wajen tabbatar da ganin an raba abincin ga mabukata a kowace jiha dake fadin Nijeriya.

    Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wanda ya jagoranci kaddamar da rabon tallafin abincin a matakin kasa na wannan shekara, ya ce aiwatar da wannan shiri ya nuna tsantsar halin nuna jinkai da kulawar Alhaji Aliko Dangote wajen kawar da yunwa da fatara a Nijeriya.

    Gwamnan wanda mataimakinsa, Comrade Aminu Abdulsalam Gwarzo ya wakilta, ya ce za a raba buhun shinkafar guda dubu 120, mai nauyin kilogram 10 a daukacin kananan hukumomi 44 dake fadin jihar Kano.

    A jawabinta ga manema labarai, Babbar Darakta kuma Babbar jami’ar gudanarwar gidauniyar Aliko Dangote, Zouera Youssoufou ta ce an tsara shirin ne a matsayin wata hanya ta tallafa wa gwamnatoci wajen yaki da talauci da yunwa a Nijeriya.

    Mukaddashin Babban Kwamandan Hisbah na jihar Kano, Dr. Mujahid Aminudden ya gode wa gidauniyar ta Dangote kan bijiro da wannan shiri, inda ya roki sauran ‘yan Nijeriya da suyi koyi da halin Dangote.

    Ya ce Hukumar Hisbah za ta tsaya tsayin daka wajen ganin tallafin yaje hannun wadanda suka cancanta.

    Wani da ya yi magana a madadin wadanda suka ci gajiyar tallafin mai suna Ibrahim Ahmed ya yaba wa Aliko Dangote, inda ya yi addu’ar Allah ya ci gaba da taimakonsa a harkokinsa na kasuwanci.

    Biliyan 16 Gidauniyar Dangote Rabon Abincin Talakawan Nageria
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KASU Puts Safety First with Lecture on Lab Best Practices

    July 1, 2025

    Cutting-Edge AI Lab Established at KASU to Advance Digital Skills

    July 1, 2025

    KASU Seminar Explores Safer, Calmer Childbirth Alternatives

    July 1, 2025

    VaxSocial Unveiled in Kano to Combat Vaccine Hesitancy

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.