Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      75 CSOs Back Kano’s War on Youth Crime and Drug Abuse

      July 22, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025

      Jigawa Warns Beneficiaries Against Selling Qatar Charity Donations

      July 16, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote
    Hausa

    Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote

    EditorBy EditorApril 20, 2024Updated:August 3, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Harkokin karatu sun yi nisa a katafariyar cibiyar koyar da sana’o’i ta Aliko Dangote Mallakar Gwamnatin Jihar kano dake kan titin zuwa Zariya anan kano.

    A wata  ya ziyara izuwa makarantar an tarar dalibai 310 dake karatunsu a bana suna koyon sana’o’i daban daban a sassa Goma Sha Biyar.

    A  tattauna da shugaba mai Kula da harkokin gudanarwa na cibiyar Alhaji Alkasim Hussain Wudil ya ce tuni cibiyar ta kulla alaka da cibiyoyin kwararru akan ba da ilimin sana’o’i da kamfanoni domin tabbatar da nagartar ilimin da ake koyar musu tare da ba su damar kara sanin makamar aiki a kamfanoni da masana’antu dake ciki da wajen kasar nan.

    Ad 4

    READ MORE: Dangote varsity begins skill acquisition training

    Wasu daga cikin daliban sun ce ko yanzu sun samun cikakken ilimin koyon sana’o’i wanda za su iya dogaro da kansu.

    Daliban wadanda suka yi alkawarin mayar da hankali wajen karatunsu sun kuma bukaci gwamna Abba Kabir Yusuf da kananan hukumomi da suka dauki dukkanin nauyin karatun su samar musu da kayan cigaba da harkokin sana’o’insu idan sun kammala.

    Ad 3

    Daga cikin kwasa kwasan da daliban ke nazarinsu a aikace da kayan aiki na zamani sun hada da fannin gyaran motoci dana kera sassan mota da fannin gyaran AC dana Firji dan Dinki dana samar da Takalma da jakankuna na mata da maza da fannin Gini dana Samar da Hasken lantarki ta hanyar amfani da Rana ko Iska dana kera kayan daki da girkin biki da kwalliya da gyaran gashi da gyaran wutar lantarki dana Famfo da kuma na Kwamfuta da harkokin buga takardu da Zane Zane.

    SIMILAR: Aliko Dangote Ultra Modern Skills And Acquisition Centre, Kano

    Daliban na bana za su shafe watanni Hudu suna koyon karatu sannan za a tura su kamfanoni da masana’antu domin Kara kwarewa daga bisani a ba su shaidar kammala karatu mai daraja da za su iya amfani da ita a ciki da wajen kasar nan wajen samun aiki ko kuma su kafa na su masana’antun domin dogaro da kansu.

     

    RK

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    75 CSOs Back Kano’s War on Youth Crime and Drug Abuse

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    ZDLH Gains Legislative Backing With New Lagos Declaration

    July 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.