Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote

    EditorBy EditorApril 20, 2024Updated:August 3, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Harkokin karatu sun yi nisa a katafariyar cibiyar koyar da sana’o’i ta Aliko Dangote Mallakar Gwamnatin Jihar kano dake kan titin zuwa Zariya anan kano.

    A wata  ya ziyara izuwa makarantar an tarar dalibai 310 dake karatunsu a bana suna koyon sana’o’i daban daban a sassa Goma Sha Biyar.

    A  tattauna da shugaba mai Kula da harkokin gudanarwa na cibiyar Alhaji Alkasim Hussain Wudil ya ce tuni cibiyar ta kulla alaka da cibiyoyin kwararru akan ba da ilimin sana’o’i da kamfanoni domin tabbatar da nagartar ilimin da ake koyar musu tare da ba su damar kara sanin makamar aiki a kamfanoni da masana’antu dake ciki da wajen kasar nan.

    Ad 4

    READ MORE: Dangote varsity begins skill acquisition training

    Wasu daga cikin daliban sun ce ko yanzu sun samun cikakken ilimin koyon sana’o’i wanda za su iya dogaro da kansu.

    Daliban wadanda suka yi alkawarin mayar da hankali wajen karatunsu sun kuma bukaci gwamna Abba Kabir Yusuf da kananan hukumomi da suka dauki dukkanin nauyin karatun su samar musu da kayan cigaba da harkokin sana’o’insu idan sun kammala.

    Ad 3

    Daga cikin kwasa kwasan da daliban ke nazarinsu a aikace da kayan aiki na zamani sun hada da fannin gyaran motoci dana kera sassan mota da fannin gyaran AC dana Firji dan Dinki dana samar da Takalma da jakankuna na mata da maza da fannin Gini dana Samar da Hasken lantarki ta hanyar amfani da Rana ko Iska dana kera kayan daki da girkin biki da kwalliya da gyaran gashi da gyaran wutar lantarki dana Famfo da kuma na Kwamfuta da harkokin buga takardu da Zane Zane.

    SIMILAR: Aliko Dangote Ultra Modern Skills And Acquisition Centre, Kano

    Daliban na bana za su shafe watanni Hudu suna koyon karatu sannan za a tura su kamfanoni da masana’antu domin Kara kwarewa daga bisani a ba su shaidar kammala karatu mai daraja da za su iya amfani da ita a ciki da wajen kasar nan wajen samun aiki ko kuma su kafa na su masana’antun domin dogaro da kansu.

     

    RK

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    VaxSocial Unveiled in Kano to Combat Vaccine Hesitancy

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.