Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025

      Jigawa Warns Beneficiaries Against Selling Qatar Charity Donations

      July 16, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » K/H Garun Malam Ta Raba Littatafai Dubu Dari Ga Makarantu
    Hausa

    K/H Garun Malam Ta Raba Littatafai Dubu Dari Ga Makarantu

    EditorBy EditorDecember 12, 2024Updated:December 12, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1732698665004

    Safiyanu Dantala Jobawa

    Kimanin littattafai dubu dari ne majalisar karamar hukumar Garun mallam za ta raba a matsayin tallafi.

    Shugaban karamar hukumar, Barista Aminu Salisu Kadawa, ya bayyana hakan yayin bikin mika tallafin wanda ya gudana a sakariyar karamar hukumar.

    Ad 4

    Zakarun Musabaqar Al-Qur’ani Ta Gudauniyar Ganduje Sun Rabauta Da Kujerun Hajji

    Inda ya ce “Wannan na matsayin kason farko a jaddawalin tsarin bunkasa sha’anin ilimi a yankin. Kana ya ce “Zai cigaba da irin makamancin hakan lokaci-lokaci don ganin an taimaka wa iyaye tare da daibai duba da irin yanayin da ake ciki na matsari rayuwa”

    Daga bisani, ya sha alwashin ganin duk makarantar da ta yi fice akan tsarin gasa da za bijiro da shi nan gaba kadan, to zai kara tallafawa makarantar har da malamanta.

    Ad 3

    Kana ya roki malamai da su kara jajicewa akan aikinsu ba tare da kawo wani nakasu ba.

    Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote

    Tun da fari, sakataren ilimin Karamar hukumar Alhaji Sabo Muhammad Chiromawa ya bayyana wannan tamkar wata yar manuniya ce da ke nuna gwamnatin jihar Kano karkashi Gwamna Engr Abba Kabir Yusif ta dawo da ruhin ilimin firamare wanda ya fada wani irin hali a baya.

    A karshe ya gode wa maigirma shugaban karamar hukumar Barista Aminu S Kadawa, bisa irin hangen nesan shi akan damuwa da ilimi yaran yankin.

    Da ya ke mika sakonsa shugaban hukumar ilimin Bai-Daya(SUBEB) ta jihar Kano Malam Kabir Yusuf wanda ya samu wakilcin sakatariya a hukumar Hajiya Amina Umar, ya ce “Garun mallam ita ce ta farko wajen nuna damuwarta kan sha’anin ilimin al’ummarta. Kana ya ce “Duk bukatar da ake da ita, ma’aikatarsu a shirye ta ke.

    Tinubu ya bada umarnin korar ma’aikata masu digiri ‘dan Kwatano

    A karshe Hajiya Amina ta mika tallafin littattafan ga wakilan makarantun faramare dana kananan makarantun sakandire da ke yankin.

    Daga cikin mahalarta targets n, sun hada da daraktan wayar da kai na SUBEB Balarabe Danlami Jazuli da Hajiya Maryam Hodi sai kuma Rano Zonal Alh Sunusi Uba Ahmad da sauran al’umma da ke yankin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    ZDLH Gains Legislative Backing With New Lagos Declaration

    July 20, 2025

    Kenza Falana Sees CAA U-20 Gold as Launchpad to Olympic Glory

    July 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.