Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    K/H Garun Malam Ta Raba Littatafai Dubu Dari Ga Makarantu

    EditorBy EditorDecember 12, 2024Updated:December 12, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1732698665004

    Safiyanu Dantala Jobawa

    Kimanin littattafai dubu dari ne majalisar karamar hukumar Garun mallam za ta raba a matsayin tallafi.

    Shugaban karamar hukumar, Barista Aminu Salisu Kadawa, ya bayyana hakan yayin bikin mika tallafin wanda ya gudana a sakariyar karamar hukumar.

    Ad 4

    Zakarun Musabaqar Al-Qur’ani Ta Gudauniyar Ganduje Sun Rabauta Da Kujerun Hajji

    Inda ya ce “Wannan na matsayin kason farko a jaddawalin tsarin bunkasa sha’anin ilimi a yankin. Kana ya ce “Zai cigaba da irin makamancin hakan lokaci-lokaci don ganin an taimaka wa iyaye tare da daibai duba da irin yanayin da ake ciki na matsari rayuwa”

    Daga bisani, ya sha alwashin ganin duk makarantar da ta yi fice akan tsarin gasa da za bijiro da shi nan gaba kadan, to zai kara tallafawa makarantar har da malamanta.

    Ad 3

    Kana ya roki malamai da su kara jajicewa akan aikinsu ba tare da kawo wani nakasu ba.

    Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote

    Tun da fari, sakataren ilimin Karamar hukumar Alhaji Sabo Muhammad Chiromawa ya bayyana wannan tamkar wata yar manuniya ce da ke nuna gwamnatin jihar Kano karkashi Gwamna Engr Abba Kabir Yusif ta dawo da ruhin ilimin firamare wanda ya fada wani irin hali a baya.

    A karshe ya gode wa maigirma shugaban karamar hukumar Barista Aminu S Kadawa, bisa irin hangen nesan shi akan damuwa da ilimi yaran yankin.

    Da ya ke mika sakonsa shugaban hukumar ilimin Bai-Daya(SUBEB) ta jihar Kano Malam Kabir Yusuf wanda ya samu wakilcin sakatariya a hukumar Hajiya Amina Umar, ya ce “Garun mallam ita ce ta farko wajen nuna damuwarta kan sha’anin ilimin al’ummarta. Kana ya ce “Duk bukatar da ake da ita, ma’aikatarsu a shirye ta ke.

    Tinubu ya bada umarnin korar ma’aikata masu digiri ‘dan Kwatano

    A karshe Hajiya Amina ta mika tallafin littattafan ga wakilan makarantun faramare dana kananan makarantun sakandire da ke yankin.

    Daga cikin mahalarta targets n, sun hada da daraktan wayar da kai na SUBEB Balarabe Danlami Jazuli da Hajiya Maryam Hodi sai kuma Rano Zonal Alh Sunusi Uba Ahmad da sauran al’umma da ke yankin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    BOOST Unveils VaxSocial to Combat Vaccine Hesitancy in Kano

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.