Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC
    Hausa

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    EditorBy EditorJune 26, 2024Updated:August 7, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240626 WA0105

    Biyo bayan shawarwarin da Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano ya bayar kan yadda al’ummar jihar Kano za su yi ta’ammali da ruwan sama, Cibiyar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa ta Jihar Kano (KNCDC) ita ma ta bayar da shawarwarin yadda mutane za su kare kansu daga kamuwa da cutar ta kwalara.

    Darakta Janar na Cibiyar, Farfesa Muhammad Abbas ya ja hankalin al’ummar jihar Kano da kada su ɗauki lamarin cutar kwalara da wasa, saboda mummunan abin da take tattare da shi ga al’umma.

    RELATED: KNHA Passes Kano State Centre For Disease Control Bill 2024

    Ad 4

    A wata sanarwar manema labarai da ta fito daga Sashin Hulɗa da Jama’a na Ma’aikatar Lafiya ta hakaito Farfesa Abbas yana cewa kwalara ta kasance abar sanya firgici a jihohi da yawa na wannan ƙasa, don haka, duk da cewa har yanzu babu cutar a jihar Kano, ana kira da babbar murya ga jama’ar jihar da su ɗauki matakan kuɓutar da jihar daga wannan mummunar cuta.

    Darakta Janar ɗin ya bayyana cewa sanannun alamun kamuwa da cutar sun haɗa da gudawa, da amai da kuma saurin ƙarewar ruwa a jikin mutum, yana mai bayar da shawarar cewa duk wanda aka ga yana ɗauke da ɗaya ko dukkan alamomin a hanzarta kai shi asibiti mafi kusa.

    Farfesa Abbas ya jaddada cewa wajibi mutane su ɗauki matakan gaggawa na hana ɓarkewar kwalara a jihar nan ta hanyar yawaita wanke hannu da ruwa da sabulu, da shan ruwa mai tsafta, da nesantar gurɓatattun hanyoyin samun ruwa da suka haɗa ruwan sama mara kyau.

    Ad 3

    Sauran, in ji shi, sun haɗa da gujewa haɗuwa da wanda ya nuna alamar yana ɗauke da cutar, da ajiye abinci yadda ya dace da kuma wanke hannaye kafin da bayan fitowa daga banɗaki.

    Darakta Janar ɗin ya kuma jaddada cewa mutane su rinƙa kasancewa a cikin tsafta a wani mataki na ƙara ɗaukar matakan kariya daga kwalara, tare da yin amfani da banɗaki yadda ya kamata, da zubar da shara a inda ya dace, da kuma wanke da ruwa da sabulu hannu kafin da bayan an ci abinci.

    Ash Noor

    Ya ce, lallai a dafa abinci ya dahu sosai sannan a ajiye shi yadda ya kamata, a guji ɗanye da dafaffen naman ruwa, sannan a tabbatar an wanke kayan lambu da na marmari da ruwa mai tsafta kafin a yi amfani da su.

    Ya tabbatar wa al’ummar Kano da cewa cibiyar tasa tana ta ƙoƙarin, bisa cikakken goyon bayan da yake samu da ma’aikatar lafiya, wajen mayar da hankali kan duk wata cuta da za ta haifar da matsala ga zamantakewa da walwalar mutanen Kano.

    “Ina amfani da wannan damar wajen taya Gwamnan lafiya, Alhaji Abba Kabir Yusuf murnar cika shekara ɗaya a karagar mulki. Haƙiƙa, salon mulkinka, yana sanya mana karsashi, sannan kulawar da ka bai wa sashin lafiya tana da ƙayarwa ainun.

    “Ina kuma miƙa godiyata ga Kwamishinan Lafiya, Dakta Abubakar Labaran Yusuf saboda jajircewarsa wajen ganin an cika ƙudurorin da mai girma Gwamna yake da su a ɓangaren lafiya, da kuma sanya mu, mu shugabannin hukumomin lafiya, a hanya da yake yi”, Farfesa Abbas ya ƙarƙare.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

    July 29, 2025

    Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

    July 29, 2025

    UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

    July 29, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.