Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

      May 9, 2025

      Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

      May 9, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    EditorBy EditorJune 26, 2024Updated:August 7, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240626 WA0105

    Biyo bayan shawarwarin da Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano ya bayar kan yadda al’ummar jihar Kano za su yi ta’ammali da ruwan sama, Cibiyar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa ta Jihar Kano (KNCDC) ita ma ta bayar da shawarwarin yadda mutane za su kare kansu daga kamuwa da cutar ta kwalara.

    Darakta Janar na Cibiyar, Farfesa Muhammad Abbas ya ja hankalin al’ummar jihar Kano da kada su ɗauki lamarin cutar kwalara da wasa, saboda mummunan abin da take tattare da shi ga al’umma.

    RELATED: KNHA Passes Kano State Centre For Disease Control Bill 2024

    Ad 4

    A wata sanarwar manema labarai da ta fito daga Sashin Hulɗa da Jama’a na Ma’aikatar Lafiya ta hakaito Farfesa Abbas yana cewa kwalara ta kasance abar sanya firgici a jihohi da yawa na wannan ƙasa, don haka, duk da cewa har yanzu babu cutar a jihar Kano, ana kira da babbar murya ga jama’ar jihar da su ɗauki matakan kuɓutar da jihar daga wannan mummunar cuta.

    Darakta Janar ɗin ya bayyana cewa sanannun alamun kamuwa da cutar sun haɗa da gudawa, da amai da kuma saurin ƙarewar ruwa a jikin mutum, yana mai bayar da shawarar cewa duk wanda aka ga yana ɗauke da ɗaya ko dukkan alamomin a hanzarta kai shi asibiti mafi kusa.

    Farfesa Abbas ya jaddada cewa wajibi mutane su ɗauki matakan gaggawa na hana ɓarkewar kwalara a jihar nan ta hanyar yawaita wanke hannu da ruwa da sabulu, da shan ruwa mai tsafta, da nesantar gurɓatattun hanyoyin samun ruwa da suka haɗa ruwan sama mara kyau.

    Ad 3

    Sauran, in ji shi, sun haɗa da gujewa haɗuwa da wanda ya nuna alamar yana ɗauke da cutar, da ajiye abinci yadda ya dace da kuma wanke hannaye kafin da bayan fitowa daga banɗaki.

    Darakta Janar ɗin ya kuma jaddada cewa mutane su rinƙa kasancewa a cikin tsafta a wani mataki na ƙara ɗaukar matakan kariya daga kwalara, tare da yin amfani da banɗaki yadda ya kamata, da zubar da shara a inda ya dace, da kuma wanke da ruwa da sabulu hannu kafin da bayan an ci abinci.

    Ya ce, lallai a dafa abinci ya dahu sosai sannan a ajiye shi yadda ya kamata, a guji ɗanye da dafaffen naman ruwa, sannan a tabbatar an wanke kayan lambu da na marmari da ruwa mai tsafta kafin a yi amfani da su.

    Ya tabbatar wa al’ummar Kano da cewa cibiyar tasa tana ta ƙoƙarin, bisa cikakken goyon bayan da yake samu da ma’aikatar lafiya, wajen mayar da hankali kan duk wata cuta da za ta haifar da matsala ga zamantakewa da walwalar mutanen Kano.

    “Ina amfani da wannan damar wajen taya Gwamnan lafiya, Alhaji Abba Kabir Yusuf murnar cika shekara ɗaya a karagar mulki. Haƙiƙa, salon mulkinka, yana sanya mana karsashi, sannan kulawar da ka bai wa sashin lafiya tana da ƙayarwa ainun.

    “Ina kuma miƙa godiyata ga Kwamishinan Lafiya, Dakta Abubakar Labaran Yusuf saboda jajircewarsa wajen ganin an cika ƙudurorin da mai girma Gwamna yake da su a ɓangaren lafiya, da kuma sanya mu, mu shugabannin hukumomin lafiya, a hanya da yake yi”, Farfesa Abbas ya ƙarƙare.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gov Yusuf Pays Over 3BN for Secondary School Students to Sit for NECO, NABTEB, NBAIS

    May 9, 2025

    Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

    May 9, 2025

    UNFPA Advocates Better Training, Incentives for African Midwives

    May 9, 2025

    AGILE Week 2025: Kano Schools Compete in Sports, Academics

    May 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.