Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya
    Hausa

    Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya

    EditorBy EditorJuly 4, 2025Updated:July 4, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250519 WA0399

    Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ba ta da wata matsala da kowanne dan siyasa muddin zai yi adawa mai tsafta da zata taimaka wajen haskaka hanyoyin da gwamnati za ta bi don ciyar da jihar gaba.

    Kwamishinan Yada Labarai da Al’amuran Cikin Gida na jihar Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ne ya bayyana hakan yayin kaddamar da kwamitin dattawan kungiyar masu magana a gidajen Radio da ake kira Gauta Club, a wani taron da aka gudanar a Kano.

    Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

    Ad 4

    Waiya ya yaba da yadda Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ke jajircewa wajen hada kan ’yan siyasa ba tare da nuna wariya ba, da kuma kokarin ciyar da jihar gaba ta hanyar siyasa mai nagarta da fahimta.

    “Gwamnatinmu ba ta da matsala da adawa, matukar za ta kasance mai tsafta, ta hankali, wadda za ta kare muradun al’umma kuma ta tallafa mana wajen ganin mun inganta rayuwar jama’a,” in ji Waiya.

    Info Commissioner Moves to Sanitize Kano Political Activism

    Ad 3

    A nasa jawabin, Shugaban Gauta Club, Alhaji Hamisu Dan Wawu Fagge, ya bayyana fatan cewa irin tsaftacewar siyasa da ake yi a gidajen rediyo na jihar Kano za ta zamo abar koyi ga sauran jihohin Najeriya, musamman makwabtan jihar.

    Daga cikin dattawan kungiyar da aka rantsar akwai manyan ’yan ƙasa da suka shahara wajen magana da fatawa a kafafen yada labarai. Sun hada da:

    Ash Noor

    Alhaji Bashir Adamu Gaya, Idris Danzago, Alhaji Isah Bello Jaa, Alhaji Ibrahim Dan Adandan, Alhaji Damina Ali Gwarzo, Alhaji Auwalu Maiturare Bichi, Kwamred Rabiu Bala, Muhammad Idris Matashin Dan Fansho, Dan Jummai Gwaska, Injiya Dayani Tarauni, Lawan Sofi Danmasanin Gaya, Hajiya Binta Sayyadi, Hajiya Habiba Dandalla, da Aminu Bichi.

    Dattawan da aka rantsar sun yi alkawarin hada hannu da gwamnatin Kano wajen inganta siyasa ta gaskiya da kishin kasa.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

    July 29, 2025

    Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

    July 29, 2025

    UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

    July 29, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.