Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

      May 9, 2025

      Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

      May 9, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Shugaban K/H Tarauni Ya Rantsar Da Kansiloli Masu Gafaka

    EditorBy EditorNovember 15, 2024Updated:November 15, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241025 WA0011

    A yau ne shugaban karamar hukumar Tarauni Alh Ahmed Ibrahim Muhammad sekure ya jagoranci bikin rantsar da sabbin kansilolin masu gafaka a fannoni daban daban a dakin taro na Majalisar kansilolin yankin dake sakatariyar karamar hukumar Tarauni

    Shugaban karamar hukumar Ahmed Ibrahim Muhammad yace wannan Wani mataki ne nuna jajircewar shugabancin karamar hukumar domin cigaba da samar da sabbin shugabanni masu kishin da cigaban al’umma.

    Ahmed Ibrahim Muhammad Sekure, ya bayyana cewa wannan rantsuwa na daga cikin kokarin gwamnatin sa na ganin an samu shugabanni nagari da zasu rika ba da shawara tare da gudanar da al’amuran gwamnati cikin gaskiya da amana. Inda Ya kara da cewa, wannan mataki zai kara wa karamar hukumar kwarin gwiwa wajen aiwatar da ayyukan ci gaba a yankin.

    Ad 4

    Jami’in yada labarai na karamar hukumar Tarauni Wanda shine Mai magana da yawun shugaban karamar hukumar ya rawaitomana cewa an Rantsar da kansiloli riko da suka hadar Hajiya Husaina Muhammad kansilan PRS, Captain Abubakar Bello kansilan wesh,sani Bashir Ja’oiji kansilan ilimi, Amir Abdullahi kima kansilan lafiya, usman Suleman Adamu kansilan works,Umar Faruk Mubarak kansilan Agric,dakuma Isah Adamu Bashir kansilan community dakuma Safuwan Abdullahi Mikail Religious affairs and cheitency affairs

    Sauran sun haɗar da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara Aliyu sani Zaki Mai Bada shawara political,Sulaiman Musa Sulaiman Mai Bada shawara akan information and public Relation,Binta sani magaji Mai Bada shawara akan harkokin mata, Kabiru sani Mai Bada shawara akan jindadi da walwalar jama’a, Safuwan Suleman Mai Bada shawara akan ilimi, Nafiu Tashir Mai sharawa akan Albarkar katun kasa da ma’adanai,Yahaya wada Haruna harkokin matasa da wasanni,Auwal Mai wada Mai Bada shawara akan Agric,Umar Baba Dashiru Mai Bada shawara akan kasuwanci da zuba jari, Abubakar sani Hassan Dan Baris Mai Bada shawara akan Samar da Ruwan sha Hassan,

    An gudanar da wannan rantsuwa cikin tsari da ladabi, tare da halartar manyan jami’an gwamnatin karamar hukumar da wakilan al’umma.

    Ad 3

    Majistry Hajiya Rakiya Tanko Itace ta Rantsar da sabbin kansilolin riko da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara

    Shugaban jami’iyar NNPP na karamar hukumar Tarauni Alh Inuwa Suleman Hugan da Daraktan Mulki na yankin Alh Abdulkadir muhammad Arabu da ma’ajjin karamar hukumar Alh Bello Hassan dakuma Shugaban sassa Suleman Umar sunyi fatan cewa sabbin shugabannin za su ba da gudunmuwa mai inganci wajen ci gaban al’umma da tabbatar da zaman lafiya da walwala a yankin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

    May 9, 2025

    UNFPA Advocates Better Training, Incentives for African Midwives

    May 9, 2025

    AGILE Week 2025: Kano Schools Compete in Sports, Academics

    May 9, 2025

    Nigeria Pushes Forward with Crude Sales in Naira Initiative

    May 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.