Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

      July 3, 2025

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

      July 3, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Nigeria Signs Historic Manpower Partnership with Saint Lucia

      July 3, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      Don’t Allow Wealth Cause Division Among you, Shettima tells Dantata Family

      July 4, 2025

      UNICEF Urges Jigawa State to Adopt Child-Sensitive Budgeting

      July 3, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Shugaban K/H Tarauni Ya Rantsar Da Kansiloli Masu Gafaka

    EditorBy EditorNovember 15, 2024Updated:November 15, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241025 WA0011

    A yau ne shugaban karamar hukumar Tarauni Alh Ahmed Ibrahim Muhammad sekure ya jagoranci bikin rantsar da sabbin kansilolin masu gafaka a fannoni daban daban a dakin taro na Majalisar kansilolin yankin dake sakatariyar karamar hukumar Tarauni

    Shugaban karamar hukumar Ahmed Ibrahim Muhammad yace wannan Wani mataki ne nuna jajircewar shugabancin karamar hukumar domin cigaba da samar da sabbin shugabanni masu kishin da cigaban al’umma.

    Ahmed Ibrahim Muhammad Sekure, ya bayyana cewa wannan rantsuwa na daga cikin kokarin gwamnatin sa na ganin an samu shugabanni nagari da zasu rika ba da shawara tare da gudanar da al’amuran gwamnati cikin gaskiya da amana. Inda Ya kara da cewa, wannan mataki zai kara wa karamar hukumar kwarin gwiwa wajen aiwatar da ayyukan ci gaba a yankin.

    Ad 4

    Jami’in yada labarai na karamar hukumar Tarauni Wanda shine Mai magana da yawun shugaban karamar hukumar ya rawaitomana cewa an Rantsar da kansiloli riko da suka hadar Hajiya Husaina Muhammad kansilan PRS, Captain Abubakar Bello kansilan wesh,sani Bashir Ja’oiji kansilan ilimi, Amir Abdullahi kima kansilan lafiya, usman Suleman Adamu kansilan works,Umar Faruk Mubarak kansilan Agric,dakuma Isah Adamu Bashir kansilan community dakuma Safuwan Abdullahi Mikail Religious affairs and cheitency affairs

    Sauran sun haɗar da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara Aliyu sani Zaki Mai Bada shawara political,Sulaiman Musa Sulaiman Mai Bada shawara akan information and public Relation,Binta sani magaji Mai Bada shawara akan harkokin mata, Kabiru sani Mai Bada shawara akan jindadi da walwalar jama’a, Safuwan Suleman Mai Bada shawara akan ilimi, Nafiu Tashir Mai sharawa akan Albarkar katun kasa da ma’adanai,Yahaya wada Haruna harkokin matasa da wasanni,Auwal Mai wada Mai Bada shawara akan Agric,Umar Baba Dashiru Mai Bada shawara akan kasuwanci da zuba jari, Abubakar sani Hassan Dan Baris Mai Bada shawara akan Samar da Ruwan sha Hassan,

    An gudanar da wannan rantsuwa cikin tsari da ladabi, tare da halartar manyan jami’an gwamnatin karamar hukumar da wakilan al’umma.

    Ad 3

    Majistry Hajiya Rakiya Tanko Itace ta Rantsar da sabbin kansilolin riko da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara

    Shugaban jami’iyar NNPP na karamar hukumar Tarauni Alh Inuwa Suleman Hugan da Daraktan Mulki na yankin Alh Abdulkadir muhammad Arabu da ma’ajjin karamar hukumar Alh Bello Hassan dakuma Shugaban sassa Suleman Umar sunyi fatan cewa sabbin shugabannin za su ba da gudunmuwa mai inganci wajen ci gaban al’umma da tabbatar da zaman lafiya da walwala a yankin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Prof. Jibrin Bows Out After 12 Years at CDA, Bayero University Kano

    July 4, 2025

    BUK Governing Council Confirms Prof. Haruna Musa as New VC

    July 4, 2025

    CAA U-18, U-20 Championships: Nigerian Athletes Vow to Shine

    July 4, 2025

    Don’t Allow Wealth Cause Division Among you, Shettima tells Dantata Family

    July 4, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.