Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

      July 26, 2025

      San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

      July 24, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Shugaban K/H Tarauni Ya Rantsar Da Kansiloli Masu Gafaka
    Hausa

    Shugaban K/H Tarauni Ya Rantsar Da Kansiloli Masu Gafaka

    EditorBy EditorNovember 15, 2024Updated:November 15, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241025 WA0011

    A yau ne shugaban karamar hukumar Tarauni Alh Ahmed Ibrahim Muhammad sekure ya jagoranci bikin rantsar da sabbin kansilolin masu gafaka a fannoni daban daban a dakin taro na Majalisar kansilolin yankin dake sakatariyar karamar hukumar Tarauni

    Shugaban karamar hukumar Ahmed Ibrahim Muhammad yace wannan Wani mataki ne nuna jajircewar shugabancin karamar hukumar domin cigaba da samar da sabbin shugabanni masu kishin da cigaban al’umma.

    Ahmed Ibrahim Muhammad Sekure, ya bayyana cewa wannan rantsuwa na daga cikin kokarin gwamnatin sa na ganin an samu shugabanni nagari da zasu rika ba da shawara tare da gudanar da al’amuran gwamnati cikin gaskiya da amana. Inda Ya kara da cewa, wannan mataki zai kara wa karamar hukumar kwarin gwiwa wajen aiwatar da ayyukan ci gaba a yankin.

    Ad 4

    Jami’in yada labarai na karamar hukumar Tarauni Wanda shine Mai magana da yawun shugaban karamar hukumar ya rawaitomana cewa an Rantsar da kansiloli riko da suka hadar Hajiya Husaina Muhammad kansilan PRS, Captain Abubakar Bello kansilan wesh,sani Bashir Ja’oiji kansilan ilimi, Amir Abdullahi kima kansilan lafiya, usman Suleman Adamu kansilan works,Umar Faruk Mubarak kansilan Agric,dakuma Isah Adamu Bashir kansilan community dakuma Safuwan Abdullahi Mikail Religious affairs and cheitency affairs

    Sauran sun haɗar da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara Aliyu sani Zaki Mai Bada shawara political,Sulaiman Musa Sulaiman Mai Bada shawara akan information and public Relation,Binta sani magaji Mai Bada shawara akan harkokin mata, Kabiru sani Mai Bada shawara akan jindadi da walwalar jama’a, Safuwan Suleman Mai Bada shawara akan ilimi, Nafiu Tashir Mai sharawa akan Albarkar katun kasa da ma’adanai,Yahaya wada Haruna harkokin matasa da wasanni,Auwal Mai wada Mai Bada shawara akan Agric,Umar Baba Dashiru Mai Bada shawara akan kasuwanci da zuba jari, Abubakar sani Hassan Dan Baris Mai Bada shawara akan Samar da Ruwan sha Hassan,

    An gudanar da wannan rantsuwa cikin tsari da ladabi, tare da halartar manyan jami’an gwamnatin karamar hukumar da wakilan al’umma.

    Ad 3

    Majistry Hajiya Rakiya Tanko Itace ta Rantsar da sabbin kansilolin riko da masu bawa shugaban karamar hukumar shawara

    Shugaban jami’iyar NNPP na karamar hukumar Tarauni Alh Inuwa Suleman Hugan da Daraktan Mulki na yankin Alh Abdulkadir muhammad Arabu da ma’ajjin karamar hukumar Alh Bello Hassan dakuma Shugaban sassa Suleman Umar sunyi fatan cewa sabbin shugabannin za su ba da gudunmuwa mai inganci wajen ci gaban al’umma da tabbatar da zaman lafiya da walwala a yankin.

    Ash Noor

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

    July 26, 2025

    San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

    July 24, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

    July 27, 2025

    Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

    July 27, 2025

    Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

    July 27, 2025

    FG Launches Maiden National Self-Care Day

    July 27, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.