Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari
    Hausa

    Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari

    EditorBy EditorMay 14, 2024Updated:August 4, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    Screenshot 20240514 163038 1
    Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Tufafi ta Kantin Kwari a jihar Kano Alhaji Balarabe Tatari yayi kira ga ‘yan kasuwa da su guji fadawa hannun batagari masu tura shaidar biyan kudi a banki ta bogi. 
    Alhaji Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidajen Kantin Kwari  yayi wannan Kiran ne biyo bayan korafe korafe da suka samu daga masu siyar da kaya a kasuwar. 
    Ya bayyana cewa yanzu ‘yan damfara sun bijiro da wata hanya ta zamba cikin aminci inda suke siyan kaya tare da karbar lambar asusun bankin Wanda suka yi siyayya a wajen shi. 
    Shugaban yace da zarar sun yi hakan sai su yi kamar sun tura kudin tare Kuma da baiwa mai kayan shaidar cire kudi ta banki wato alert a turance. 
    Balarabe ya Kara da cewa babban abun tashin hankali shi ne mutanen kan yi wani abu Mai kama da siddabaru ta yadda idan mutum ya shiga manhajar bankin ta yanar gizo wato application sai yaga cewa kudin sun shiga amma a hakikanin gaskiya yawan kudin asusun nashi dake bankin ba su karuwa akan yadda suke. 
    “Wato ma’ana idan kana da miliyan daya aka yi siyayyar miliyan goma aka ce an turo maka kudin  idan har alert din na bogi ne balance din ka ba zai Karu ya koma naira miliyan goma Sha daya ba zai nuna miliyan daya ne kawai wanda dama sune asalin kudin dake asusun ajiyar na ka”
    Ya ce hakan na nuni da cewa kudin da ake ikirarin an tura basu shiga cikin asusun ajiyar ‘yan kasuwa. 
    A don haka shugaban ya ja hankali ‘yan kasuwar da su kiyaye tare da gujewa hada hadar kudin ta banki da duk mutumin da basu san shi ba domin gujewa fadawa hannun ‘yan damfara. 
    Balarabe yace an kama irin wadancan batagari da dama a kasuwar ta Kantin Kwari. 
    Ya Kuma yi kira ga hukumomin da abun ya shafa da su yi gaggawar hukunta duk wanda aka kama da yin zamba cikin aminci domin cigaban harkokin kasuwanci. 
    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya Kuma musanta rade radin da ake ta yadawa na cewa da yawun shi wadansu ‘yan kasuwa ke sanya tebur ko kwantena ta siyar da kaya akan hanya. 
    “Ba da yawu na wadancan mutane suka saka tebura da kwantena suka tare hanya ba da ban yi hakan ba yanzu ma ba zan yi ba” 
    “Akwai Kuma wadansu dake zuwa wajen ‘yan kasuwa  suna karbar kudi da suna na suna cewa  wai mun tattauna akan a basu gaskiyar magana ban San anyi ba Kuma ban aiki kowa wajen wani ba” 
    Balarabe Tatari ya Kara jaddada aniyar sa wajen kare martaba da dukiyoyin ‘yan kasuwar Kantin Kwari yana Mai cewa Kofar shi a bude ta ke domin karbar  duk wani korafi. 
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    NLNG RA Gymnastics Club Shines at South African Championship

    August 18, 2025

    Gov Radda Bags Excellence Award for Youth, Sports Development

    August 18, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.