Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari
    Hausa

    Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari

    EditorBy EditorMay 14, 2024Updated:August 4, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    Screenshot 20240514 163038 1
    Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Tufafi ta Kantin Kwari a jihar Kano Alhaji Balarabe Tatari yayi kira ga ‘yan kasuwa da su guji fadawa hannun batagari masu tura shaidar biyan kudi a banki ta bogi. 
    Alhaji Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidajen Kantin Kwari  yayi wannan Kiran ne biyo bayan korafe korafe da suka samu daga masu siyar da kaya a kasuwar. 
    Ya bayyana cewa yanzu ‘yan damfara sun bijiro da wata hanya ta zamba cikin aminci inda suke siyan kaya tare da karbar lambar asusun bankin Wanda suka yi siyayya a wajen shi. 
    Shugaban yace da zarar sun yi hakan sai su yi kamar sun tura kudin tare Kuma da baiwa mai kayan shaidar cire kudi ta banki wato alert a turance. 
    Balarabe ya Kara da cewa babban abun tashin hankali shi ne mutanen kan yi wani abu Mai kama da siddabaru ta yadda idan mutum ya shiga manhajar bankin ta yanar gizo wato application sai yaga cewa kudin sun shiga amma a hakikanin gaskiya yawan kudin asusun nashi dake bankin ba su karuwa akan yadda suke. 
    “Wato ma’ana idan kana da miliyan daya aka yi siyayyar miliyan goma aka ce an turo maka kudin  idan har alert din na bogi ne balance din ka ba zai Karu ya koma naira miliyan goma Sha daya ba zai nuna miliyan daya ne kawai wanda dama sune asalin kudin dake asusun ajiyar na ka”
    Ya ce hakan na nuni da cewa kudin da ake ikirarin an tura basu shiga cikin asusun ajiyar ‘yan kasuwa. 
    A don haka shugaban ya ja hankali ‘yan kasuwar da su kiyaye tare da gujewa hada hadar kudin ta banki da duk mutumin da basu san shi ba domin gujewa fadawa hannun ‘yan damfara. 
    Balarabe yace an kama irin wadancan batagari da dama a kasuwar ta Kantin Kwari. 
    Ya Kuma yi kira ga hukumomin da abun ya shafa da su yi gaggawar hukunta duk wanda aka kama da yin zamba cikin aminci domin cigaban harkokin kasuwanci. 
    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya Kuma musanta rade radin da ake ta yadawa na cewa da yawun shi wadansu ‘yan kasuwa ke sanya tebur ko kwantena ta siyar da kaya akan hanya. 
    “Ba da yawu na wadancan mutane suka saka tebura da kwantena suka tare hanya ba da ban yi hakan ba yanzu ma ba zan yi ba” 
    “Akwai Kuma wadansu dake zuwa wajen ‘yan kasuwa  suna karbar kudi da suna na suna cewa  wai mun tattauna akan a basu gaskiyar magana ban San anyi ba Kuma ban aiki kowa wajen wani ba” 
    Balarabe Tatari ya Kara jaddada aniyar sa wajen kare martaba da dukiyoyin ‘yan kasuwar Kantin Kwari yana Mai cewa Kofar shi a bude ta ke domin karbar  duk wani korafi. 
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

    July 29, 2025

    Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

    July 29, 2025

    UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

    July 29, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.