Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      The Untold Burden: Inside the Emotional Weight Nigeria’s Journalists Carry

      November 18, 2025

      Inside the Quiet Diplomacy Driving Plateau’s New Path to Peace

      November 16, 2025

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Parents, Two Children Killed as Mosquito Coil Sparks Inferno

      November 19, 2025

      UNICEF, Partners Launch Birth Registration Campaign in Gwarzo

      November 13, 2025

      Nasarawa LG Urges Residents to Register, Collect Voter Cards

      November 13, 2025

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Tinubu Sends Shettima to Kebbi, Orders Swift Rescue of Kidnapped Schoolgirls

      November 19, 2025

      Media Must Choose Hope Over Despair- Tinubu Charges Editors

      November 13, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      Education Gulps Lion’s Share of Kano’s ₦1 Trillion 2026 Budget

      November 19, 2025

      Kano Online Chapel Hosts Workshop to Boost Credibility in Journalism

      November 19, 2025

      NASSI Launches Massive Pre-Retirement Training in Jigawa

      November 18, 2025

      Media Is the Conscience of Society- Gov. Yusuf Tells Journalists at 2025 Retreat

      November 16, 2025
    • Politics

      Over 200 Serving, Former Kano Lawmakers Endorse Barau for 2027 Guber Race

      November 19, 2025

      Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

      November 15, 2025

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari
    Hausa

    Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari

    EditorBy EditorMay 14, 2024Updated:August 4, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    Screenshot 20240514 163038 1
    Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Tufafi ta Kantin Kwari a jihar Kano Alhaji Balarabe Tatari yayi kira ga ‘yan kasuwa da su guji fadawa hannun batagari masu tura shaidar biyan kudi a banki ta bogi. 
    Alhaji Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidajen Kantin Kwari  yayi wannan Kiran ne biyo bayan korafe korafe da suka samu daga masu siyar da kaya a kasuwar. 
    Ya bayyana cewa yanzu ‘yan damfara sun bijiro da wata hanya ta zamba cikin aminci inda suke siyan kaya tare da karbar lambar asusun bankin Wanda suka yi siyayya a wajen shi. 
    Shugaban yace da zarar sun yi hakan sai su yi kamar sun tura kudin tare Kuma da baiwa mai kayan shaidar cire kudi ta banki wato alert a turance. 
    Balarabe ya Kara da cewa babban abun tashin hankali shi ne mutanen kan yi wani abu Mai kama da siddabaru ta yadda idan mutum ya shiga manhajar bankin ta yanar gizo wato application sai yaga cewa kudin sun shiga amma a hakikanin gaskiya yawan kudin asusun nashi dake bankin ba su karuwa akan yadda suke. 
    “Wato ma’ana idan kana da miliyan daya aka yi siyayyar miliyan goma aka ce an turo maka kudin  idan har alert din na bogi ne balance din ka ba zai Karu ya koma naira miliyan goma Sha daya ba zai nuna miliyan daya ne kawai wanda dama sune asalin kudin dake asusun ajiyar na ka”
    Ya ce hakan na nuni da cewa kudin da ake ikirarin an tura basu shiga cikin asusun ajiyar ‘yan kasuwa. 
    A don haka shugaban ya ja hankali ‘yan kasuwar da su kiyaye tare da gujewa hada hadar kudin ta banki da duk mutumin da basu san shi ba domin gujewa fadawa hannun ‘yan damfara. 
    Balarabe yace an kama irin wadancan batagari da dama a kasuwar ta Kantin Kwari. 
    Ya Kuma yi kira ga hukumomin da abun ya shafa da su yi gaggawar hukunta duk wanda aka kama da yin zamba cikin aminci domin cigaban harkokin kasuwanci. 
    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya Kuma musanta rade radin da ake ta yadawa na cewa da yawun shi wadansu ‘yan kasuwa ke sanya tebur ko kwantena ta siyar da kaya akan hanya. 
    “Ba da yawu na wadancan mutane suka saka tebura da kwantena suka tare hanya ba da ban yi hakan ba yanzu ma ba zan yi ba” 
    “Akwai Kuma wadansu dake zuwa wajen ‘yan kasuwa  suna karbar kudi da suna na suna cewa  wai mun tattauna akan a basu gaskiyar magana ban San anyi ba Kuma ban aiki kowa wajen wani ba” 
    Balarabe Tatari ya Kara jaddada aniyar sa wajen kare martaba da dukiyoyin ‘yan kasuwar Kantin Kwari yana Mai cewa Kofar shi a bude ta ke domin karbar  duk wani korafi. 
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    AF 3.0: Expanded Nigeria ICC Endorses Biannual CSO Report

    November 19, 2025

    Over 200 Serving, Former Kano Lawmakers Endorse Barau for 2027 Guber Race

    November 19, 2025

    Education Gulps Lion’s Share of Kano’s ₦1 Trillion 2026 Budget

    November 19, 2025

    Parents, Two Children Killed as Mosquito Coil Sparks Inferno

    November 19, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.