Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025

      75 CSOs Back Kano’s War on Youth Crime and Drug Abuse

      July 22, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

      July 24, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna
    Hausa

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    EditorBy EditorJuly 3, 2025Updated:July 3, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241114 WA0002

    Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa samun ingantacciyar wutar lantarki ba kawai hidima ba ce, illa kuwa wata muhimmiya ce wajen habaka ilimi, kiwon lafiya, masana’antu da kuma rage talauci.

    Gwamnan ya bayyana haka ne yayin bude taron bita kan Kasuwar Lantarki ta Jihohi, Tsarin Tsare-tsaren Albarkatun Wuta da kuma tsarin Plexos Software, wanda Kungiyar Gwamnonin Najeriya tare da UK Nigeria Infrastructure Advisory Facility (UKNiAF) da UK International Development suka shirya a Kano.

    Batagari Sun Lalata Layin Wutar Lantarkin Arewacin Nageria-TCN

    Ad 4

    A jawabin sa wakilin gwamnan, Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Musa, ya jinjina wa Gwamnatin Tarayya bisa jajircewar ta wajen magance matsalar wutar lantarki, musamman ta hanyar zartar da sabon Dokar Wutar Lantarki ta 2023.

    “Wannan doka ta bude sabon babi ga jihohi, inda yanzu suke da ikon tsara dokoki da gudanar da harkokin samar da wuta, watsawa da rarrabawa a cikin yankunansu,”.

    Gwamna Yusuf ya bayyana cewa Jihar Kano na kan gaba wajen aiwatar da sauye-sauyen da suka shafi wutar lantarki, tare da daukar matakai masu karfi don cimma ‘yancin makamashi da dorewar tattalin arziki.

    Ad 3

    Daya daga cikin wadannan matakai shine kafa Ma’aikatar Wutar Lantarki da Sabbin Makamashi ta Jihar Kano, domin tsara manufofi, karfafa kirkire-kirkire da janyo jarin masu zuba jari a fannin wuta.

    Jihohi Sun Fada Duhu Sakamakon Katsewar Layin Wutar Lantarki

    Ash Noor

    Ya kuma bayyana cewa an riga an zartar da Dokar Lantarki ta Jihar Kano, wacce za ta ba da doka da tsarin kafa cikakkiyar kasuwar wutar lantarki a jihar.

    “Mun farfado da aikin tashar samar da wutar lantarki ta Hydro da aka dade da watsi da ita, kuma yanzu tana dab da kammaluwa. Wannan aikin zai samar da wuta mai tsafta da dorewa ga al’ummar jihar,”.

    Ya jaddada muhimmancin taron, yana mai kira ga mahalarta da su himmatu, su raba ra’ayoyi, su hada kai domin cimma burin samar da ingantacciyar wutar lantarki da ci gaban tattalin arziki, ba a Kano kadai ba, har da sauran jihohi.

    Taron ya hada da kwararru daga bangaren makamashi, jami’an gwamnati, abokan ci gaba, da sauran masu ruwa da tsaki domin tabbatar da cikakken sauyi a fannin wutar lantarki a Najeriya.

    #Ginshiki #Gwamna #Ilimi #Tattalin Arziki #Wutar Lantarki
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

    July 24, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

    July 25, 2025

    Civil Society Group Warns Jigawa Against Short-Term Spending

    July 25, 2025

    Kano Advances Climate-Resilient Edu With FCDO/UNICEF Support

    July 25, 2025

    Kano Conveys 588 Students to 15 States Under Exchange Program

    July 25, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.