Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025

      KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

      August 12, 2025

      Abba Gida-Gida Ya Raba Kayan Sana’a Ga Matasa Sama da Dubu Ɗaya

      August 10, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade
    Hausa

    Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736487758578

    Tun bayan da ƴansandan jihar Jigawa suka kama wani matashi bisa zargin aikata fyaɗe ga wata yarinya mai shekara takwas, ya sa jama’a ke ta neman sanin hanyoyin gano yadda ake cin zarafin ƙananan yara.

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    BBC ta tuntuɓi barrister Aisha Ali Tijjani wadda lauya ce mai zaman kanta a birnin Kano, da Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya wanda BBC ta tuntuɓa a kwanakin baya, dangane da matsalar inda kuma suka zayyana hanyoyi guda huɗu na kaucewa faruwar cin zarafi ga yara mata da maza.

    Ad 4

    Jigawa Gov Offers Support to Assaulted Minor, Warn Against GBV

    Dakta Muhammad Hadi Musa da Barrister Aisha sun amince cewa kowa zai iya zama abin zargi a yanayin da ake ciki yanzu duk wani ɗa namji ka iya zama abin zargi – walau babba ko yaro, na kusa ko na nesa.

    AFA Workshop Unites Media Against Sexual Harassment in Nigeria

    Ad 3

    “Lallai babu wani rukunin mutanen da za ka ce su ne suke aikata laifukan fyaɗe. Kowa na iya yi tunda dai al’amarin shaiɗanci ne da lalacewa. Mun samu yara da matasa da tsofaffi duk da laifin aikata fyaɗe.” In ji barrister

    Womanifesto demands Justice for Late Olufunmilayo Oluwemimo

    Ash Noor

    Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, wanda kuma ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su rinƙa bincike ko tuhuma a duk lokacin da suka ga wani kusanci ko kuma soyayya ta yi yawa tsakanin malami ko wani majiɓincin lamari ko daga aboki ko daga ƙawa, ko daga amarya a makwafta ko wani babban mutum a makwafta.

    Dakta Muhammad ya ce akwai wani bincike da suka yi a kwanakin baya inda suka gano yadda wani shugaban makaranta ya rinƙa lalata da wani yaro na makarantarsa ta firamare a Kano wanda har shugaban makarantar ya saya masa waya da agogo.

    Kotun Daukaka Kara ta kama Trump da laifin Cin Zarafin Yarjarida

    Ya ce ko da mahaifin yaron ya ga haka sai ya tuntuɓi shugaban makarantar domin jin dalilin da ya sa ya saya wa yaron agogo sai ya ce don yaron yana da ƙoƙari ne amma mahaifin yaron ya san ƙoƙarin ɗansa bai kai har ya rinƙa zuwa na ɗaya a makaranta ba.

    Dakta Muhammad ya bayyana cewa ya kamata a kowane lokaci a rinƙa lura da irin wannan soyayya domin gano gaskiyar lamari.

    Barrister Aisha ta ce babbar matsalar da ke janyo yara kan fuskanci cin zarafi shi ne yadda iyaye ke sakaci da al’amuransu.

    “Abin mamaki sai ka ga iyaye sun yi biris da ƴaƴansu kamar ba su ne suka haife su ba ko kuma don sun yi musu yawa ne? Musamman ma a sababbin unguwanni sai ka ga an tura shi kaɗai ya tafi wasa waje kuma a wajen nan akwai mugwayen mutanen da ke jiran irin wannan dama.”

    Ta ƙara da cewa duk mahaifan da suke sakaci da wurin da yaransu suke a kowane wayewar gari to fa tabbas sun cikin hatsarin fuskantar fyaɗe da duk sauran nau’in cin zarafi.

    “Hakan ne ma ke janyo mugaye su daɗe suna cin zarafin yaran ba tare da uwa ko uba ya fahimci hakan ba. Amma idan ana lura to babu yadda za a yi a kasa ganewa.” In ji barrister

    Wani abu da yanzu iyaye ba kasafai suke yi ba shi ne ilmantar da yara dangane da illolin kusantar mugayen mutane.

    Dangane da wannan hakan ne, a kwanakin baya BBC ta tuntuɓi Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, inda ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su taka muhimmiyar rawa wajen wayar da kan ƴayansu domin gudun faruwar waɗannan munanan lamura.

    Ya bayyana cewa jama’a kan saki jiki ba tare da ɗaukar mataki ba sai wani abin ƙi ya faru tukuna sai a tashi tsaye a yi ta magana a kai.

    Ya bayyana cewa wayar da kan yara da gargaɗinsu da tsoratar da su yana taimakawa matuƙa.

    Ya bayyana cewa yana da kyau a rinƙa kiran yaro ko yarinya ana faɗa musu da cewa “Idan ka ga mutum zai baka alawa kada ka karɓa ka gudu, idan baka san mutum ba ya kiraka kan babur ko Adaidaita Sahu ka gudu ko ka tafi inda manya suke ka tsaya a kusa da su.

    “Idan wani ya zo zai riƙe maki hannu kada ki yarda za ki yi ciki, idan kika yi ciki yanka ki za a yi mutuwa za ki yi, kin ga yadda ake yanka rago? ana riƙe maki hannu ciki za ki yi,” in ji shi.

    Ya ce ya kamata a rinƙa irin wannan tsoratarwa ga yara domin yana taimakawa sosai. Ya ce kuma akwai buƙatar yara su san al’aurar su da sauran sassan jikinsu inda ya ce shi ma hakan yana da matuƙar muhimmanci.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025

    KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

    August 12, 2025

    KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

    August 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Debunking Myths: Every Girl Deserves Education After Menarche

    August 16, 2025

    Kebbi Polytechnic Transforms with Cutting-Edge Technology, Skills Centres

    August 16, 2025

    Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

    August 16, 2025

    AMG, Healthcare Forum Commit N2.4m to Kano Emergency Services

    August 16, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.