Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      The Untold Burden: Inside the Emotional Weight Nigeria’s Journalists Carry

      November 18, 2025

      Inside the Quiet Diplomacy Driving Plateau’s New Path to Peace

      November 16, 2025

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Parents, Two Children Killed as Mosquito Coil Sparks Inferno

      November 19, 2025

      UNICEF, Partners Launch Birth Registration Campaign in Gwarzo

      November 13, 2025

      Nasarawa LG Urges Residents to Register, Collect Voter Cards

      November 13, 2025

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Tinubu Sends Shettima to Kebbi, Orders Swift Rescue of Kidnapped Schoolgirls

      November 19, 2025

      Media Must Choose Hope Over Despair- Tinubu Charges Editors

      November 13, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      WCD: UNICEF Calls for Urgent Action to Protect Kano, Katsina, Jigawa Children

      November 21, 2025

      NAWOJ Kano Applauds AMG for Supporting Public Enlightenment Campaign

      November 21, 2025

      Kano Children Raise Concerns on Cyber Violence,Edu at UNICEF WCD Dialogue

      November 21, 2025

      Education Gulps Lion’s Share of Kano’s ₦1 Trillion 2026 Budget

      November 19, 2025
    • Politics

      Over 200 Serving, Former Kano Lawmakers Endorse Barau for 2027 Guber Race

      November 19, 2025

      Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

      November 15, 2025

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade
    Hausa

    Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736487758578

    Tun bayan da ƴansandan jihar Jigawa suka kama wani matashi bisa zargin aikata fyaɗe ga wata yarinya mai shekara takwas, ya sa jama’a ke ta neman sanin hanyoyin gano yadda ake cin zarafin ƙananan yara.

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    BBC ta tuntuɓi barrister Aisha Ali Tijjani wadda lauya ce mai zaman kanta a birnin Kano, da Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya wanda BBC ta tuntuɓa a kwanakin baya, dangane da matsalar inda kuma suka zayyana hanyoyi guda huɗu na kaucewa faruwar cin zarafi ga yara mata da maza.

    Ad 4

    Jigawa Gov Offers Support to Assaulted Minor, Warn Against GBV

    Dakta Muhammad Hadi Musa da Barrister Aisha sun amince cewa kowa zai iya zama abin zargi a yanayin da ake ciki yanzu duk wani ɗa namji ka iya zama abin zargi – walau babba ko yaro, na kusa ko na nesa.

    AFA Workshop Unites Media Against Sexual Harassment in Nigeria

    Isa Kaita College

    “Lallai babu wani rukunin mutanen da za ka ce su ne suke aikata laifukan fyaɗe. Kowa na iya yi tunda dai al’amarin shaiɗanci ne da lalacewa. Mun samu yara da matasa da tsofaffi duk da laifin aikata fyaɗe.” In ji barrister

    Womanifesto demands Justice for Late Olufunmilayo Oluwemimo

    Ash Noor

    Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, wanda kuma ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su rinƙa bincike ko tuhuma a duk lokacin da suka ga wani kusanci ko kuma soyayya ta yi yawa tsakanin malami ko wani majiɓincin lamari ko daga aboki ko daga ƙawa, ko daga amarya a makwafta ko wani babban mutum a makwafta.

    Dakta Muhammad ya ce akwai wani bincike da suka yi a kwanakin baya inda suka gano yadda wani shugaban makaranta ya rinƙa lalata da wani yaro na makarantarsa ta firamare a Kano wanda har shugaban makarantar ya saya masa waya da agogo.

    Kotun Daukaka Kara ta kama Trump da laifin Cin Zarafin Yarjarida

    Ya ce ko da mahaifin yaron ya ga haka sai ya tuntuɓi shugaban makarantar domin jin dalilin da ya sa ya saya wa yaron agogo sai ya ce don yaron yana da ƙoƙari ne amma mahaifin yaron ya san ƙoƙarin ɗansa bai kai har ya rinƙa zuwa na ɗaya a makaranta ba.

    Dakta Muhammad ya bayyana cewa ya kamata a kowane lokaci a rinƙa lura da irin wannan soyayya domin gano gaskiyar lamari.

    Barrister Aisha ta ce babbar matsalar da ke janyo yara kan fuskanci cin zarafi shi ne yadda iyaye ke sakaci da al’amuransu.

    “Abin mamaki sai ka ga iyaye sun yi biris da ƴaƴansu kamar ba su ne suka haife su ba ko kuma don sun yi musu yawa ne? Musamman ma a sababbin unguwanni sai ka ga an tura shi kaɗai ya tafi wasa waje kuma a wajen nan akwai mugwayen mutanen da ke jiran irin wannan dama.”

    Ta ƙara da cewa duk mahaifan da suke sakaci da wurin da yaransu suke a kowane wayewar gari to fa tabbas sun cikin hatsarin fuskantar fyaɗe da duk sauran nau’in cin zarafi.

    “Hakan ne ma ke janyo mugaye su daɗe suna cin zarafin yaran ba tare da uwa ko uba ya fahimci hakan ba. Amma idan ana lura to babu yadda za a yi a kasa ganewa.” In ji barrister

    Wani abu da yanzu iyaye ba kasafai suke yi ba shi ne ilmantar da yara dangane da illolin kusantar mugayen mutane.

    Dangane da wannan hakan ne, a kwanakin baya BBC ta tuntuɓi Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, inda ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su taka muhimmiyar rawa wajen wayar da kan ƴayansu domin gudun faruwar waɗannan munanan lamura.

    Ya bayyana cewa jama’a kan saki jiki ba tare da ɗaukar mataki ba sai wani abin ƙi ya faru tukuna sai a tashi tsaye a yi ta magana a kai.

    Ya bayyana cewa wayar da kan yara da gargaɗinsu da tsoratar da su yana taimakawa matuƙa.

    Ya bayyana cewa yana da kyau a rinƙa kiran yaro ko yarinya ana faɗa musu da cewa “Idan ka ga mutum zai baka alawa kada ka karɓa ka gudu, idan baka san mutum ba ya kiraka kan babur ko Adaidaita Sahu ka gudu ko ka tafi inda manya suke ka tsaya a kusa da su.

    “Idan wani ya zo zai riƙe maki hannu kada ki yarda za ki yi ciki, idan kika yi ciki yanka ki za a yi mutuwa za ki yi, kin ga yadda ake yanka rago? ana riƙe maki hannu ciki za ki yi,” in ji shi.

    Ya ce ya kamata a rinƙa irin wannan tsoratarwa ga yara domin yana taimakawa sosai. Ya ce kuma akwai buƙatar yara su san al’aurar su da sauran sassan jikinsu inda ya ce shi ma hakan yana da matuƙar muhimmanci.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    WCD: UNICEF Calls for Urgent Action to Protect Kano, Katsina, Jigawa Children

    November 21, 2025

    NAWOJ Kano Applauds AMG for Supporting Public Enlightenment Campaign

    November 21, 2025

    Kano Children Raise Concerns on Cyber Violence,Edu at UNICEF WCD Dialogue

    November 21, 2025

    AF 3.0: Expanded Nigeria ICC Endorses Biannual CSO Report

    November 19, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.