Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025

      Jigawa Warns Beneficiaries Against Selling Qatar Charity Donations

      July 16, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade
    Hausa

    Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736487758578

    Tun bayan da ƴansandan jihar Jigawa suka kama wani matashi bisa zargin aikata fyaɗe ga wata yarinya mai shekara takwas, ya sa jama’a ke ta neman sanin hanyoyin gano yadda ake cin zarafin ƙananan yara.

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    BBC ta tuntuɓi barrister Aisha Ali Tijjani wadda lauya ce mai zaman kanta a birnin Kano, da Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya wanda BBC ta tuntuɓa a kwanakin baya, dangane da matsalar inda kuma suka zayyana hanyoyi guda huɗu na kaucewa faruwar cin zarafi ga yara mata da maza.

    Ad 4

    Jigawa Gov Offers Support to Assaulted Minor, Warn Against GBV

    Dakta Muhammad Hadi Musa da Barrister Aisha sun amince cewa kowa zai iya zama abin zargi a yanayin da ake ciki yanzu duk wani ɗa namji ka iya zama abin zargi – walau babba ko yaro, na kusa ko na nesa.

    AFA Workshop Unites Media Against Sexual Harassment in Nigeria

    Ad 3

    “Lallai babu wani rukunin mutanen da za ka ce su ne suke aikata laifukan fyaɗe. Kowa na iya yi tunda dai al’amarin shaiɗanci ne da lalacewa. Mun samu yara da matasa da tsofaffi duk da laifin aikata fyaɗe.” In ji barrister

    Womanifesto demands Justice for Late Olufunmilayo Oluwemimo

    Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, wanda kuma ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su rinƙa bincike ko tuhuma a duk lokacin da suka ga wani kusanci ko kuma soyayya ta yi yawa tsakanin malami ko wani majiɓincin lamari ko daga aboki ko daga ƙawa, ko daga amarya a makwafta ko wani babban mutum a makwafta.

    Dakta Muhammad ya ce akwai wani bincike da suka yi a kwanakin baya inda suka gano yadda wani shugaban makaranta ya rinƙa lalata da wani yaro na makarantarsa ta firamare a Kano wanda har shugaban makarantar ya saya masa waya da agogo.

    Kotun Daukaka Kara ta kama Trump da laifin Cin Zarafin Yarjarida

    Ya ce ko da mahaifin yaron ya ga haka sai ya tuntuɓi shugaban makarantar domin jin dalilin da ya sa ya saya wa yaron agogo sai ya ce don yaron yana da ƙoƙari ne amma mahaifin yaron ya san ƙoƙarin ɗansa bai kai har ya rinƙa zuwa na ɗaya a makaranta ba.

    Dakta Muhammad ya bayyana cewa ya kamata a kowane lokaci a rinƙa lura da irin wannan soyayya domin gano gaskiyar lamari.

    Barrister Aisha ta ce babbar matsalar da ke janyo yara kan fuskanci cin zarafi shi ne yadda iyaye ke sakaci da al’amuransu.

    “Abin mamaki sai ka ga iyaye sun yi biris da ƴaƴansu kamar ba su ne suka haife su ba ko kuma don sun yi musu yawa ne? Musamman ma a sababbin unguwanni sai ka ga an tura shi kaɗai ya tafi wasa waje kuma a wajen nan akwai mugwayen mutanen da ke jiran irin wannan dama.”

    Ta ƙara da cewa duk mahaifan da suke sakaci da wurin da yaransu suke a kowane wayewar gari to fa tabbas sun cikin hatsarin fuskantar fyaɗe da duk sauran nau’in cin zarafi.

    “Hakan ne ma ke janyo mugaye su daɗe suna cin zarafin yaran ba tare da uwa ko uba ya fahimci hakan ba. Amma idan ana lura to babu yadda za a yi a kasa ganewa.” In ji barrister

    Wani abu da yanzu iyaye ba kasafai suke yi ba shi ne ilmantar da yara dangane da illolin kusantar mugayen mutane.

    Dangane da wannan hakan ne, a kwanakin baya BBC ta tuntuɓi Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, inda ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su taka muhimmiyar rawa wajen wayar da kan ƴayansu domin gudun faruwar waɗannan munanan lamura.

    Ya bayyana cewa jama’a kan saki jiki ba tare da ɗaukar mataki ba sai wani abin ƙi ya faru tukuna sai a tashi tsaye a yi ta magana a kai.

    Ya bayyana cewa wayar da kan yara da gargaɗinsu da tsoratar da su yana taimakawa matuƙa.

    Ya bayyana cewa yana da kyau a rinƙa kiran yaro ko yarinya ana faɗa musu da cewa “Idan ka ga mutum zai baka alawa kada ka karɓa ka gudu, idan baka san mutum ba ya kiraka kan babur ko Adaidaita Sahu ka gudu ko ka tafi inda manya suke ka tsaya a kusa da su.

    “Idan wani ya zo zai riƙe maki hannu kada ki yarda za ki yi ciki, idan kika yi ciki yanka ki za a yi mutuwa za ki yi, kin ga yadda ake yanka rago? ana riƙe maki hannu ciki za ki yi,” in ji shi.

    Ya ce ya kamata a rinƙa irin wannan tsoratarwa ga yara domin yana taimakawa sosai. Ya ce kuma akwai buƙatar yara su san al’aurar su da sauran sassan jikinsu inda ya ce shi ma hakan yana da matuƙar muhimmanci.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    ZDLH Gains Legislative Backing With New Lagos Declaration

    July 20, 2025

    Kenza Falana Sees CAA U-20 Gold as Launchpad to Olympic Glory

    July 20, 2025

    AFN, CAA Swiftly Respond to Tunisian Athletes’ Accident in Nigeria

    July 20, 2025

    Senator Natasha Trains, Equips 250 Youths in Drone, Digital Skills

    July 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.