Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • About Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy
    • Features

      ‎Healthcare Breakdown in Bebeji: Kuki Town Cut Off by Bad Roads, No Hospital

      February 26, 2026

      MUTECO ’83 Donates Millions to Lagos Retirement Homes, Restores Hope to Elderly

      January 14, 2026

      In Gombe’s Kalargo Community, Mothers Find Hope as Children Grow Healthier Through PARSNIP

      December 4, 2025

      Transforming Lives Through A360 in Kano State

      November 26, 2025

      The Untold Burden: Inside the Emotional Weight Nigeria’s Journalists Carry

      November 18, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Drama in Lagos Hospital as Woman Cries Out Over ‘Missing Twin’

      April 16, 2026

      Sarina Youth Forum Seeks Urgent Intervention Over Water Crisis in Kano

      April 9, 2026

      Plateau Imposes 48-Hour Curfew in Jos North After Deadly Attack

      March 30, 2026

      Kabo LG Chairman Dismisses Two Advisers Over Misconduct

      March 29, 2026

      Rights of Drug Users Take Centre Stage at NHRC Workshop

      April 18, 2026

      NCAA Issues Aerodrome Certificate for Enugu Airport to FAAN

      April 16, 2026

      NEMA, ICRC Partner to Improve Mass Casualty Response in Nigeria

      April 7, 2026

      NEMA,WFP Workshop Strengthens Nigeria’s Humanitarian Response

      April 3, 2026

      NDIC Adopts Global Best Practices in Deposit Insurance

      April 16, 2026

      REMAPSEN Showcases Strategy to Fight Fake News at Global Summit

      April 15, 2026

      Global Aviation Hit as Airline Cancels Flights Amid Iran Fuel Crisis

      April 13, 2026

      Iraqi Gas Plant Resumes Operations After US-Iran Tensions Trigger Shutdown

      April 13, 2026

      FG Uncovers Critical Skills Gaps in Landmark Civil Service Audit

      April 18, 2026

      NCAA Secures Top Honours for Innovation, Consumer Protection

      April 18, 2026

      Kano Moves Toward Full Accessibility as V-PeSDI Honors Dr. Ma’aji

      April 17, 2026

      Kano Lawyers Call Off Strike as Government Meets Key Demands

      April 16, 2026
    • Politics

      Kano South Elders Urge Gov. Yusuf to Appoint Rurum as Deputy

      April 15, 2026

      Garo Emerges as APC Consensus Candidate for Kano Deputy Gov

      April 12, 2026

      APC Strengthens Grassroots Base with New Women Movement in Kaduna

      April 11, 2026

      “Give Women a Voice”- Kano Groups Demand Special Seats Bill

      April 5, 2026

      “Let Peter Obi Contest”-Obidients Cry Out

      April 4, 2026
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • Advertise With Us
    • More
      1. Analysis
      2. Business
      3. Crime
      4. Cultural events
      5. Economy
      6. Education
      7. Editorial
      8. Entertainment
      9. Environment
      10. Fashion
      11. Health
      12. Lifestyle
      13. Personality profile
      14. Science
      15. Sports
      16. Technology
      17. View All

      27 Million Nigerians Face Hunger Despite Rising Food Imports – Report

      March 22, 2026

      Middle East War Escalates After Death of Iran’s Supreme Leader

      March 1, 2026

      CP Jimoh: The Art of Policing Lagos By Yushau A. Shuaib

      February 25, 2026

      Murtala Ramat Mohammed: Power with a Conscience

      February 14, 2026

      Nigeria-UAE Energy Partnership Focuses on Gas Monetisation, Crude Trade

      April 18, 2026

      28,000 Youths Trained, 16,000 Employed as TAFTA Holds Kano Graduation Ceremony

      April 9, 2026

      NNPCL Expands Crude Oil Supply to Dangote Refinery

      April 2, 2026

      NCS PTML Promotes Digital Trade to Boost Efficiency in Nigeria

      April 1, 2026

      INTERPOL Abuja Extradites Fugitive Wanted for Murder to UK

      April 16, 2026

      EFCC Reopens ₦3.6bn Fraud Battle, Drags Ex-NDDC Boss Back to Court

      April 10, 2026

      EFCC Arrests 31 Suspected Internet Fraud Trainees in Abuja

      April 10, 2026

      NDLEA Arrests Drug Kingpins in Nationwide Raids

      April 5, 2026

      Zazzau Emirate Set for Grand Turbaning as Ibrahim Jibril Becomes Sarkin Yaki

      March 30, 2026

      Argungu Fishing Festival Shows Nigeria’s Strength,Cultural Pride-Tinubu

      February 15, 2026

      Giant 59kg Fish Sparks Excitement as Tinubu Launches Argungu Festival

      February 14, 2026

      Argungu 2026: Camel Races, Polo, Investors’ Forum Mark Grand Comeback

      February 12, 2026

      New Tax Reforms End Colonial-Era Laws, Boost Nigeria’s Economy- Tinubu

      April 15, 2026

      Breaking: Federal Government Unveils Plan to Cut Transport Costs

      March 18, 2026

      AECF, Partners Launch Domesticated Women’s Economic Empowerment Policy in Kano

      March 10, 2026

      Executive Order on Oil Revenues a Turning Point for Nigeria -RMAFC

      February 20, 2026

      FG Boosts Power Supply in BUK with 1MW Solar Energy, 200 Streetlights

      April 17, 2026

      NUC Accredits 11 Degree Programmes at Al-Istiqama University

      April 17, 2026

      Literacy, Skills Dev Get Boost as Kano, UNESCO Join Forces

      April 17, 2026

      UI Must Reinstate Suspended Students, CAPPA Insists After Court Ruling

      April 16, 2026

      Another Grid Collapse, Another Missed Opportunity

      February 3, 2026

      Debunking Myths: Every Girl Deserves Education After Menarche

      August 16, 2025

      How External Forces Shape Electoral Outcomes

      May 8, 2025

      Media Narrative: Between Tinubu’s Birthday and the Lynching of Northerners in Uromi

      March 31, 2025

      Nigerian Actor Dumps ‘Papa Ajasco’ Persona, Unveils New Name

      March 22, 2026

      Where Did the Money Go- Mike Adenuga Questions Papa Ajasco

      March 18, 2026

      Social Media Divided as Simi Explains Past Tweets on Children, Personal Life

      February 23, 2026

      Bollywood Superstar Salman Khan Visits Hospital as Father Placed in ICU

      February 18, 2026

      Kugbo Bus Terminal Did Not Collapse, Windstorm Tore Off Roof-Wike

      April 14, 2026

      Oil Spills, Ocean Surges Devastate Ondo Community-CAPPA

      April 13, 2026

      ACReSAL’s Success Sparks Push for Nationwide Institutionalization

      March 28, 2026

      ASWA III Project Empowers Over 121,000 Women in Adamawa

      March 27, 2026

      Kamfanin Louis Vuitton ya ƙirƙiri jakar dutse da ruwan zinari

      October 8, 2025

      Icon of Modern Fashion, Giorgio Armani, Dies at 91

      September 4, 2025

      Celebrities Designers Kicked Off Paris Couture Fashion Week

      April 16, 2024

      Free Radiotheraphy Brings Hope to Patients at Kano Cancer Treatment Centre

      April 17, 2026

      Kano Cancer Treatment Centre Launches Advanced Brachytherapy Services

      April 17, 2026

      KSCHMA Drives Reform in Healthcare Fund Management

      April 15, 2026

      BOOST, Kano CoP Review Advocacy Strategies to Tackle Zero-Dose

      April 15, 2026

      Duchess Of Sussex Meghan Markel Launches New Lifestyle Brand

      April 18, 2024

      NUJ Politics: A Legacy of Service by Bello Mujtaba

      January 12, 2026

      Why Nomiis Gee Remains One of the Most Influential Voices in Hausa Entertainment

      December 9, 2025

      Maryam is The Only Woman Who Captured My Heart, Changed my life–IBB

      February 23, 2025

      Dr. Nasiru Sani Gwarzo: A Life of Service and Impact

      February 8, 2025

      Minister Strengthens Legislative Alliance to Fast-Track Nat’l STI

      January 9, 2026

      DMCSA, KASSOSA Forge Partnership to Promote Public Health

      November 10, 2025

      REA Scales Up Youth Inclusion with Renewable Energy Training

      September 20, 2025

      KASU Puts Safety First with Lecture on Lab Best Practices

      July 1, 2025

      $10,000 Up for Grabs at Northwest B/ball Championship in Kano

      April 16, 2026

      NSSF Mourns Coach Yakubu, Hails Impact on Grassroots B/ball

      April 12, 2026

      Para Athletes Overcome Barriers to Inspire Nation at Abuja Games

      April 5, 2026

      Kano Students Eye Savannah Conference Spot in Milo Basketball Tournament

      April 1, 2026

      NITDA Engages SEC 48 Participants on Creativity, Digital Content

      April 3, 2026

      BPSR, Edo State Partner to Strengthen Civil Service Reform

      March 16, 2026

      55 Graduate as OpenSchool Concludes Pan-African AI Governance Fellowship

      March 1, 2026

      AI, Data Science Top FUD’s New Academic Expansion Plan

      February 26, 2026

      Rights of Drug Users Take Centre Stage at NHRC Workshop

      April 18, 2026

      FG Uncovers Critical Skills Gaps in Landmark Civil Service Audit

      April 18, 2026

      Badawa Police Division Receives ₦655,000 Support from AMG

      April 18, 2026

      Nigeria-UAE Energy Partnership Focuses on Gas Monetisation, Crude Trade

      April 18, 2026
    • Hausa

      An Maka Majalisar Dokokin Kano a Kotu Kan Dakatar da Tantance Murtala Garo

      April 17, 2026

      Atiku Ya Ce Zai Goyi Bayan Duk Wanda Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

      April 16, 2026

      Rikicin DNA Ya Jinkirta Binne Gawar Mawaki Mohbad

      April 13, 2026

      Atiku, Obi, Kwankwaso Sun Jagoranci Gagarumar Zanga-Zanga

      April 8, 2026

      Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamna Bayan Murabus

      April 8, 2026
    PARADIGM NEWS
    Home » Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu
    Hausa

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 19, 2024No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241209 WA0012

    AISHA ADAM GIMBIYA

    Ranar 25 ga watan Nuwabar kowace Shekara ce majalisar dinkin duniya ta ware a matsayin ranar gangamin yaki da cin zarafin mata da ‘ya’ya mata ta duniya.

    Ranar an ware ta ne domin wayar da kan al’umma muhimmancin kare ‘ya’ya mata daga cin zarafin su da kuma daukar matakan da suka dace, Taken ranar ta bana shi ne “Hangen nesa dangane da Mata a nan gaba”.

    Put Your Pasts Behind, Embrace Resilience, Minister To GBV Survivors

    To a wannan makon ne aka yi makon kare mata daga cin zarafin su, wakiliyar mu ta tattauna da wasu mata kan irin cin zarafin da suka fuskanta.

    Malama Ladidi daga karamar hukumar Chukun a jihar Kaduna ta bayyana yadda kishiyar mahaifiyar ta hana ta karatu ta mata auren dole.

    Isa Kaita College

    IMG 20241219 WA0060

    Ita kuwa Malama Jummai daga karamar hukumar Kagarko bayyana yadda talla ya lalata mata rayu ne har ta dauko abin kunya.

    Ash Noor

    IMG 20241219 WA0059

    Yayin da Malama Shatu daga karamar hukumar Lere ta bayyana yadda aikin gida ya sa maigida da babban dan sa suka mayar da ita matar su da kuma yadda ta fuskanci kyara daga uwargida.

    IMG 20241219 WA0058

    Ita ma Maryam Adamu ta koka ne da yadda ta fuskanci kyara daga mahaifin ta da baya son ‘ya’ya mata duk da kasancewa ita kadai ce mace a tsakanin ‘ya’ya biyar a gidan su, wannan dalili ya sa ta bar gida ta shiga yawon duniya.

    IMG 20241219 WA0057

    Daga karshe Kezia Iliya ta fadi irin cin zarafin da da fuskanta a wurin mahaifin ta da kishiyar mahaifiyar ta bayan kishiyar ta hana mahaifiyar ta zaman gidan ta kuma asirce mahaifin ta daga karshe dai ta gudu ta koma wurin kanin mahaifin ta.

    IMG 20241219 WA0054

    Dukkan su sun jankalin al’umma dangane da illar cin zarafin ‘ya’ya mata sai suka bukaci gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki su yi abinda ya dace.

    Malaman addini ma ba a bar su a baya ba a bangaren bada gudumawa wajen yaki da cin zarafin mata.

    Minister, Commissioner Unite to Empower GBV Survivors in Kano

    Malam Abdulhayyu Musa Thabit Malamin addinin musulunci ne a jihar Kaduna ya ce musulunci tun fil’azal ya daraja ‘ya mace ya kuma kare mata mutunci. Malam ya ce addinance haramun ne cin zarafin ‘ya ce ta kowace hanya.

    IMG 20241219 WA0074

    Shi ma a nasa bangaren Pastor Iliya Auta ya nuna yadda addinin kirista ya daraja ‘ya mace ya ce ko da Allah ya samar da Hauwa’u daga hakarkarin annabi Adamu yace masa ne ga abokiyar zama da zata taimaka masa ya samar masa amma ba baiwa ba, dan haka ya gargadi al’umma game da illar cin zarafin mace domin ita baiwar ALLAH ce kuma duk wanda ya ci zarafin ta ya sani ubangiji ya tanadar masa azaba mai tsanani.

    IMG 20241219 WA0056

    Batun cin zarafin mata abu ne da ya sauya salo a yanzu da ake samun yawaitar sansanonin ‘yan gudun hijira sakamkon afkuwar wasu bala’o’I kamar su yakeyake da rikice-rikicen kansilanci da kuma ambaliyar ruwa wanda ake samun korafin cewa wasu lokuta Jami’an kungiyoyin bada agaji ko Jami’an tsaro dake ba sansanonin kariya ko ma wasu daga cikin samari ko maza a sansanonin suna latata da mata ‘yan mata ‘yan gudun hijiran bayan sun tilasta musu ko yi musu barazana.

    Bridge Connect Africa Initiative Trains 50 GBV Survivors in Kano

    Captain Abdullahi Bakoji mai ritaya shi ne shugaban hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa da kasa IHC reshen jihar Kaduna, ya ce hanyoyin magance matsalar cin zarafin mata shi ne yawaita tarukan wayar da kai da ilmantar da al’umma game da hakkin mata kamar yadda sashe na 1 da na 3 da kuma na 5 na kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanadar kan kare mutuncin dan Adam.

    Yace na biyu shi ne kafa dokoki masu tsairi domin hukunta masu wannan mummunar dabi’a sai kuma samar wa mata jari ta yadda matasan da suka tsira daga cin zarafin su su samu su dawo cikin hayyacin su sai kuma sanya kungiyoyin addinai cikin duk wasu harkoki da gwamnati ke yi game da yaki da cin zarafin mata.

    A nata bangaren shugabar kungiyar lauyoyi mata ta duniya reshen jihar Kano Barr. Bilkisu Ibrahim Sulaiman, a tattaunawar ta da manema labarai a ranar Laraba a wani bangare na makon yaki da cin zarafin mata ta duniya ta bayyana cewa cin zarafi ba wai ya tsaya ne kawai a fyade ba, wata matsala ce da kan dabaibaye iyali, dama al’umma baki daya.

    Inda tace akan samu hakan a gidaje ko unguwanni ko makarantu ko wuraren aiki da sauransu.

    Ta kuma bayyana illolin da hakan ke haifarwa da suka hada da hana yara mata damar samun nasara a rayuwa kamar sauran mutane. Ta ce a kokarin kungiyar na kawo sauyi suna kira ga al’umma su hada hannu da kungiyar domin dakile karuwar matsalar.

    Kwamishinar kula da harkokin mata ta jihar Kaduna Hajiya Rabi Salisu ta bayyana irin kokarin da bangaren gwamnatin a matakai daban daban ke yi ne wajen yaki da dabi’ar cin zarafin mata ta ce gwamnati a shirye take ta yi amfani da duk wata doka da aka tanadar kan masu cin zarafin mata.

    kwamishinar tace bisa wannan kokari da suke yi kwalliya na biyan kudin sabulu domin kuwa ana samun matukar saukin al’amarin, tace a bayabayan nan korafe-korafen da suke samu ya ragu a kan wanda ake samu shekarun baya kuma da yardan ALLAH za su ci gaba da zage damtse har sai sun kawo karshen matalar cin zarafin mata baki daya musaman a Najeriya.

    IMG 20241219 WA0055

    KWAMISHINAR KULA DA HARKOKIN MATA TA JIHA KADUNA HAJIYA RABI SALISU

    A karshen mutane sun Yaba tare da jinjina ma gwamnatin jihar Kaduna a kokarin da take Yi game da chi gaba da kwato yanchin mata da kananan Yara wadanda aka chi zarafin su tare da hukunta masu aikata laifin chin zarafi domin ya zama izina ga sauran mutane.

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    An Maka Majalisar Dokokin Kano a Kotu Kan Dakatar da Tantance Murtala Garo

    April 17, 2026

    Atiku Ya Ce Zai Goyi Bayan Duk Wanda Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

    April 16, 2026

    Rikicin DNA Ya Jinkirta Binne Gawar Mawaki Mohbad

    April 13, 2026

    Atiku, Obi, Kwankwaso Sun Jagoranci Gagarumar Zanga-Zanga

    April 8, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Rights of Drug Users Take Centre Stage at NHRC Workshop

    April 18, 2026

    FG Uncovers Critical Skills Gaps in Landmark Civil Service Audit

    April 18, 2026

    Nigeria-UAE Energy Partnership Focuses on Gas Monetisation, Crude Trade

    April 18, 2026

    Nigeria Goes High-Tech with Space-Powered Farming Initiative

    April 18, 2026
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2026 PARADIGM NEWS Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Advertise With Us
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.