Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      FAAN Warns Against Unruly Passenger Behaviour at Airports

      August 11, 2025

      FG, U.S. Embassy Partner to Educate Nigerians on New Visa Rules

      August 9, 2025

      “Nigeria’s Future is Brighter”- Tinubu Hails TeenEagle Champions

      August 6, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Kano Governor Pledges Transparency in Development Funding

      August 12, 2025

      Ibom Air Passenger Arrested for Assaulting Crew, Permanently Banned

      August 11, 2025

      NAWOJ Kano Champions Women’s Inclusion in Decision-Making

      August 10, 2025

      Kano Empowers 1,130 Youth Graduates with Job-Creation Tools

      August 10, 2025
    • Politics

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025

      KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

      August 12, 2025

      Abba Gida-Gida Ya Raba Kayan Sana’a Ga Matasa Sama da Dubu Ɗaya

      August 10, 2025

      KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

      August 8, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka
    Hausa

    KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

    EditorBy EditorAugust 12, 2025Updated:August 12, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250812 WA0085

    Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyarta ta yin aiki tare da shugabannin kananan hukumomi domin aiwatar da manyan ayyukan ci gaba a yankunansu.

    Kwamishinan Ma’aikatar Ci gaban Kauyuka da Al’ummomi, Alhaji Abdulƙadir Abdussalam, ne ya bayyana haka yayin ziyarar aiki da ya kai Ƙaramar Hukumar Gwarzo.

    KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

    Ad 4

    Ya bayyana cewa ziyarar na da nufin sauraron bukatun al’ummomin karkara kan irin ayyukan ci gaba da suke son gwamnati ta aiwatar, bisa umarnin Gwamnatin Jihar Kano ga kwamishinoni su ziyarci dukkan kananan hukumomi 44 na jihar.

    Alhaji Abdulƙadir ya fara ziyarar ne da ganawa da Sarkin Dawaki Mai Tuta na Kano, Alhaji Bello Abubakar, a fadarsa da ke Gwarzo.

    Ya ce haɗin gwiwar zai mai da hankali kan muhimman fannoni kamar:

    Ad 3

    Gina hanyoyi da wasu muhimman gine-gine

    Inganta harkar kiwon lafiya

    Ash Noor

    Samar da ruwan sha mai tsafta

    Ci gaban noma da ilimi

    Wayar da kan jama’a da samar da wutar lantarki a karkara

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    Kwamishinan ya kira shugabannin unguwanni, masu rike da mukaman gargajiya, kungiyoyin al’umma, matasa da dalibai da su gabatar da bukatunsu ta hannun kansilolinsu.

     

    Ya kuma bukaci kowace bukata ta kasance da gajeriyar bidiyo da ke gabatar da kansu tare da bayanin aikin da suke so a aiwatar, domin gabatarwa gaban Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano.

    A nasa jawabin, Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwarzo, Dr. Mani Tsoho Gwarzo, wanda Mataimakinsa, Hon. Abdulmumin Garba Lakwaya, ya wakilta, ya nuna farin ciki da ziyarar tare da gode wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa goyon bayan da yake bai wa hukumar, musamman amincewar gyara rijiyoyin burtsatse 143 a fadin ƙaramar hukumar don inganta samar da ruwa.

    Daga cikin manyan bakin da suka yi jawabi akwai:

    Alhaji Musbahu Dadawi – Babban Sakatare, Ma’aikatar Ci gaban Kauyuka

    Hajiya Rukayya Umar – Babbar Mataimakiyar Musamman ga Gwamna

    Alhaji Ibrahim Garba Aminu (Kofar Na’isa) – Shugaban Kwamitin Ayyukan Sa-kai na Jihar

    Kwamishinan ya kuma mika kyautar musamman ga Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwarzo tare da daukar hoto na tunawa.

    Taron ya samu halartar kansilolin da aka zaba da na nada, Sakatare na Ƙaramar Hukuma, shugaban majalisar, kungiyoyin matasa da dalibai, ƙungiyar masu bukata ta musamman, jami’an tsaro, da sauran shugabanni na al’umma.

    #HADIN KAI #KAUYUKA KNSG
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025

    KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

    August 12, 2025

    KNSG Receives 28 Solar-Powered PHCs from UNICEF, Gavi

    August 12, 2025

    Abba Gida-Gida Ya Raba Kayan Sana’a Ga Matasa Sama da Dubu Ɗaya

    August 10, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025

    NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

    August 12, 2025

    KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

    August 12, 2025

    KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

    August 12, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.