Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

      May 30, 2025

      Traditional Ruler Tasks Parents On Inculcating Moral Values On Their Children

      May 30, 2025

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Minister Advocates Stronger Female Representation In Politics, Business

      May 31, 2025

      Nigeria Vows Stronger Border Control, Warns Against Sovereignty Breach

      May 30, 2025

      FG Trains 535 Youths in Inaugural Steel Industry Bootcamp

      May 27, 2025

      Minister Inaugurates 12-Member Committee on 753-Unit Estate

      May 27, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Gov Yusuf Declares Monday Public Holiday to Mourn Kano Athletes

      June 1, 2025

      Speaker Falgore Mourns Death of 21 Athletes in Ghastly Crash

      June 1, 2025

      Tragic Road Accident Claims Lives of 20 Kano State Athletes

      May 31, 2025

      KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

      May 30, 2025
    • Politics

      How Ganduje is strengthening APC’s fortune ahead of 2027

      May 25, 2025

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Zamba: Kotu Ta Daure Mutane 29 Bayan EFCC Ta Damke Su

      May 31, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

      May 29, 2025

      Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

      May 29, 2025

      Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

      May 20, 2025

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Harkokin Karatu Sun Yi Nisa A Cibiyar Sana’o’i Ta Aliko Dangote

    EditorBy EditorApril 20, 2024Updated:August 3, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Harkokin karatu sun yi nisa a katafariyar cibiyar koyar da sana’o’i ta Aliko Dangote Mallakar Gwamnatin Jihar kano dake kan titin zuwa Zariya anan kano.

    A wata  ya ziyara izuwa makarantar an tarar dalibai 310 dake karatunsu a bana suna koyon sana’o’i daban daban a sassa Goma Sha Biyar.

    A  tattauna da shugaba mai Kula da harkokin gudanarwa na cibiyar Alhaji Alkasim Hussain Wudil ya ce tuni cibiyar ta kulla alaka da cibiyoyin kwararru akan ba da ilimin sana’o’i da kamfanoni domin tabbatar da nagartar ilimin da ake koyar musu tare da ba su damar kara sanin makamar aiki a kamfanoni da masana’antu dake ciki da wajen kasar nan.

    Ad 4

    READ MORE: Dangote varsity begins skill acquisition training

    Wasu daga cikin daliban sun ce ko yanzu sun samun cikakken ilimin koyon sana’o’i wanda za su iya dogaro da kansu.

    Daliban wadanda suka yi alkawarin mayar da hankali wajen karatunsu sun kuma bukaci gwamna Abba Kabir Yusuf da kananan hukumomi da suka dauki dukkanin nauyin karatun su samar musu da kayan cigaba da harkokin sana’o’insu idan sun kammala.

    Ad 3

    Daga cikin kwasa kwasan da daliban ke nazarinsu a aikace da kayan aiki na zamani sun hada da fannin gyaran motoci dana kera sassan mota da fannin gyaran AC dana Firji dan Dinki dana samar da Takalma da jakankuna na mata da maza da fannin Gini dana Samar da Hasken lantarki ta hanyar amfani da Rana ko Iska dana kera kayan daki da girkin biki da kwalliya da gyaran gashi da gyaran wutar lantarki dana Famfo da kuma na Kwamfuta da harkokin buga takardu da Zane Zane.

    SIMILAR: Aliko Dangote Ultra Modern Skills And Acquisition Centre, Kano

    Daliban na bana za su shafe watanni Hudu suna koyon karatu sannan za a tura su kamfanoni da masana’antu domin Kara kwarewa daga bisani a ba su shaidar kammala karatu mai daraja da za su iya amfani da ita a ciki da wajen kasar nan wajen samun aiki ko kuma su kafa na su masana’antun domin dogaro da kansu.

     

    RK

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Zamba: Kotu Ta Daure Mutane 29 Bayan EFCC Ta Damke Su

    May 31, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

    May 29, 2025

    Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

    May 29, 2025

    Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

    May 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Declares Eid-El-Kabir Break for Primary, Secondary Schools

    June 1, 2025

    NDLEA Cracks Syndicate Using Hajj Pilgrims as Cocaine Mules

    June 1, 2025

    Gov Yusuf Declares Monday Public Holiday to Mourn Kano Athletes

    June 1, 2025

    Speaker Falgore Mourns Death of 21 Athletes in Ghastly Crash

    June 1, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.