Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025

      Jigawa Warns Beneficiaries Against Selling Qatar Charity Donations

      July 16, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana
    Hausa

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    EditorBy EditorJuly 21, 2025Updated:July 21, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    FB IMG 1753077815888

    Mambobin Kwamitin Gasar Karatun Alƙur’ani na Jihar Kaduna sun kai wa Gwamna Uba Sani ƙorafi kan zargin almundahana da rashawa da ake yi wa mai tsara harkokin gasar na dindindin, Sheikh Jamilu Abubakar wanda aka fi sani da Albany.

    Sun zargi Albany da nuna halin girman kai, rashin gaskiya wajen tafiyar da kuɗaɗen gasar da kuma cin zarafin mambobin kwamitin tun lokacin da aka nada shi a shekarar 2015.

    Farin Dutse Community Celebrates Abduljabbars’ Quranic Recitation Victory

    Ad 4

    A wata takardar ƙorafi da aka aika wa gwamnan a ranar 15 ga Yuli, wadda shugaban kwamitin ya sanya wa hannu tare da wasu masu ruwa da tsaki guda 22, sun bayyana yadda Albany ya gaza gabatar da rahoton kuɗi da ayyukan kwamitin tsawon shekaru takwas da suka gabata.

    “Tun daga shekarar 2015 babu wani rahoto na ayyuka, taruka da aka gudanar da aka gabatar wa mambobin kwamitin ko hukumomin da suka dace. Ya ƙi bayyana asusun kuɗin shiga da fita duk da matsin lambar da ake yi masa. Sai ma ya riƙa cewa shi kadai ne ke ɗaukar nauyin gasar tun hawansa,” in ji ƙorafin.

    Sun kuma ce Albany ya karkatar da kuɗaɗen da aka ware don mahalarta gasar da alkalan gasar, ciki har da kuɗin da Gwamnan jihar ya bayar a 2022. Sun bayyana cewa rashin gaskiyar tasa ya jawo tabarbarewar aikin kwamitin da mutuncinsa a idon jama’a.

    Ad 3

    Yobe Annual Qur’anic Recitation Commences in Gashua.

    “Albany ya gaza sauka daga wannan mukami duk da yana riƙe da manyan kujeru biyu na siyasa a jihar – shugaban ƙaramar hukumar Sabon Gari da kuma shugaban ALGON na jihar Kaduna – lamarin da ke kawo cikas ga gudanar da ayyukan kwamitin,” inji su.

    Masu ƙorafin sun ce halayensa na iya bata sunan gwamnatin Gwamna Uba Sani mai mayar da hankali kan harkokin addini da kuma rage yarda da gwamnatin a idon al’umma.

    Da aka tuntubi Albany don jin ta bakinsa, bai ɗauki wayar da aka kira shi ba, kuma bai amsa sakon da aka tura masa ba.

    Sai dai kuma wata kungiya ta masu ruwa da tsaki a fannin karatun Alkur’ani sun ƙaryata zage-zagen da ake wa Albany.

    A wata takarda da suka aikewa DAILY NIGERIAN a yau Lahadi, sun ce zage-zagen shifcin gizo ne kuma karya ne, inda su ka ce an yi ne don a bata masa suna.

    Daily Nigerian Hausa

    #Almundahana #Kaduna #Karatun Al-Kur'ani #Kwamitin Gasar
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    July 21, 2025

    ZDLH Gains Legislative Backing With New Lagos Declaration

    July 20, 2025

    Kenza Falana Sees CAA U-20 Gold as Launchpad to Olympic Glory

    July 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.