Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana
    Hausa

    Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

    EditorBy EditorJuly 21, 2025Updated:July 21, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    FB IMG 1753077815888

    Mambobin Kwamitin Gasar Karatun Alƙur’ani na Jihar Kaduna sun kai wa Gwamna Uba Sani ƙorafi kan zargin almundahana da rashawa da ake yi wa mai tsara harkokin gasar na dindindin, Sheikh Jamilu Abubakar wanda aka fi sani da Albany.

    Sun zargi Albany da nuna halin girman kai, rashin gaskiya wajen tafiyar da kuɗaɗen gasar da kuma cin zarafin mambobin kwamitin tun lokacin da aka nada shi a shekarar 2015.

    Farin Dutse Community Celebrates Abduljabbars’ Quranic Recitation Victory

    Ad 4

    A wata takardar ƙorafi da aka aika wa gwamnan a ranar 15 ga Yuli, wadda shugaban kwamitin ya sanya wa hannu tare da wasu masu ruwa da tsaki guda 22, sun bayyana yadda Albany ya gaza gabatar da rahoton kuɗi da ayyukan kwamitin tsawon shekaru takwas da suka gabata.

    “Tun daga shekarar 2015 babu wani rahoto na ayyuka, taruka da aka gudanar da aka gabatar wa mambobin kwamitin ko hukumomin da suka dace. Ya ƙi bayyana asusun kuɗin shiga da fita duk da matsin lambar da ake yi masa. Sai ma ya riƙa cewa shi kadai ne ke ɗaukar nauyin gasar tun hawansa,” in ji ƙorafin.

    Sun kuma ce Albany ya karkatar da kuɗaɗen da aka ware don mahalarta gasar da alkalan gasar, ciki har da kuɗin da Gwamnan jihar ya bayar a 2022. Sun bayyana cewa rashin gaskiyar tasa ya jawo tabarbarewar aikin kwamitin da mutuncinsa a idon jama’a.

    Ad 3

    Yobe Annual Qur’anic Recitation Commences in Gashua.

    “Albany ya gaza sauka daga wannan mukami duk da yana riƙe da manyan kujeru biyu na siyasa a jihar – shugaban ƙaramar hukumar Sabon Gari da kuma shugaban ALGON na jihar Kaduna – lamarin da ke kawo cikas ga gudanar da ayyukan kwamitin,” inji su.

    Ash Noor

    Masu ƙorafin sun ce halayensa na iya bata sunan gwamnatin Gwamna Uba Sani mai mayar da hankali kan harkokin addini da kuma rage yarda da gwamnatin a idon al’umma.

    Da aka tuntubi Albany don jin ta bakinsa, bai ɗauki wayar da aka kira shi ba, kuma bai amsa sakon da aka tura masa ba.

    Sai dai kuma wata kungiya ta masu ruwa da tsaki a fannin karatun Alkur’ani sun ƙaryata zage-zagen da ake wa Albany.

    A wata takarda da suka aikewa DAILY NIGERIAN a yau Lahadi, sun ce zage-zagen shifcin gizo ne kuma karya ne, inda su ka ce an yi ne don a bata masa suna.

    Daily Nigerian Hausa

    #Almundahana #Kaduna #Karatun Al-Kur'ani #Kwamitin Gasar
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    NLNG RA Gymnastics Club Shines at South African Championship

    August 18, 2025

    Gov Radda Bags Excellence Award for Youth, Sports Development

    August 18, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.