Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      RMAFC Trains ACTU on Anti-Corruption Standards

      August 3, 2025

      ICPC, Ministry of Info Strengthen Public Service Integrity with ACTU

      August 3, 2025

      Badegi FM Suspension: Minister of Information Calls for Calm

      August 2, 2025

      Sound Policy Dev Key to Attracting Aviation Investment- Keyamo

      August 1, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      KNSG Partners NEPC to Raise Awareness on Export Opportunities

      July 31, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025
    • Politics

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

      August 1, 2025

      Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

      August 1, 2025

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga
    Health

    An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga

    EditorBy EditorOctober 31, 2024Updated:October 31, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241030 WA0182

    Yayin da aka fara aiwatar da Shirin Gangamin Mutane Miliyan Goma a faɗin wannan ƙasa, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su fito domin yi musu gwajin hawan jini da ciwon siga.

    Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi wannan kira yayin fara gudanar da shirin gwajin hawan jini da ciwon suga a harabar Hukumar Samar da Magunguna da Kayayyaki ta Jiha (DMCSA).IMG 20241030 WA0180

    Shirin Mai taken Gangamin Mutane Miliyan Goma ya mayar da hankali ne ga cututtuka marasa yaɗuwa, musamman hawan jini da ciwon siga, waɗanda ke taka rawa wajen haifar da cututtuka da mace-mace a Najeriya,

    Ad 4

    Hakan ta sa Zauren Kwamishinonin Lafiya na Najeriya ya yi damarar magance matsalar, wanda gangami ne na ƙasa baki ɗaya da ke da ƙudirin yi wa ‘yan Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga a dukkan jihohi 36 da babban birnin tarayya na Abuja, tsawon mako guda.IMG 20241030 WA0181

    Daga cikin manufofin shirin akwai yi wa al’ummar Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga, da haɗa sakamakon da aka tabbatar da hanyoyin samun waraka, da samar da magunguna na ƙaramin zango daidai da tsarin da ya dace, da ƙara wayar da kan al’umma da ilimantar da su game da hawan jini da ciwon siga, da ilimantar da al’umma game da abincin da za su rinƙa ci, da motsa jiki, da kaucewa shan taba, da sauransu.

    Dakta Labaran ya buƙaci mutane da su shigo a dama da su a cikin wannan aiki don tabbatar da yadda matakin lafiyarsu yake, ya ƙara da cewa waɗanda aka samu da waɗannan cututtuka za a ba su magani kyauta ko kuma a tura su asibiti mafi kusa domin a ci gaba da kula da lafiyarsu idan an fahimci larurar tasa babba ce.

    Ad 3

    Kwamishinan ya shawarci jama’a da su kai iyalansu wuraren da aka ware don yin gwajin a cibiyoyin da aka tanada don yin aikin kyauta har tsawon mako guda a faɗin jihar Kano, yana mai fatan yi wa mutane miliyan ɗaya a ɗaukacin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

    Ya ce “Aikin, wanda zai lashe kusan Naira miliyan 800, babba ne. Saboda haka, mutane, daga kan ɗan shekara 20 zuwa sama, na buƙatar su yi cikakken amfani da wannan dama wajen yin gwajin waɗannan cututtuka masu hallakarwa.

    Ash Noor

    Waɗanda aka samu da ɗaya ko kuma duka cututtukan kada su razana, maimakon haka su gode wa Allah saboda an gano wata cuta da ta ɓuya a jikinsu, domin su nemi waraka.

    Dakta Labaran ya yaba wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa yadda yake nuna damuwa da lafiyar al’ummar jihar Kano a kowane lokaci, ya kuma jinjina wa ƙungiyoyi masu tallafa wa fannin lafiya da sauran masu ruwa da tsaki bisa yadda suke bayar da gudummawa wajen ci gaban lafiya.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Borno: Nat’l Assembly Kicks Off Oversight in ZDLH Focal States

    August 2, 2025

    NBRDA, KIRCT Collaborate on Vaccines, Drugs, and African Health Research

    August 1, 2025

    Nigerian Nurses Embark on Strike, Blame FG for Inaction

    July 30, 2025

    UNICEF Urges Kano to Extend Maternity Leave, Invest More in MNCH

    July 29, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

    August 3, 2025

    RMAFC Trains ACTU on Anti-Corruption Standards

    August 3, 2025

    ICPC, Ministry of Info Strengthen Public Service Integrity with ACTU

    August 3, 2025

    NAGGW Raises Alarm Over Desert Encroachment Threatening 11 Northern States

    August 2, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.