Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      BPP, NBA Sign MoU to Strengthen Fight Against Corruption

      August 24, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      Japan Unveils Special Visa for Nigerians, Designates Kisarazu as Host City

      August 24, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      KNHA Advocates Technical, Vocational Training Through RMK CARS Upgrade

      August 25, 2025

      KNSG AMG Unveil Framework for Humanitarian Interventions Trust Fund

      August 25, 2025

      Kano Gov’t Breaks Silence on Alleged Diversion of N6.5 billion

      August 25, 2025

      Commissioner Amina Champions Safe, Clean Spaces for Children

      August 25, 2025
    • Politics

      Jonathan Best to Rescue Nigeria in 2027- North-West Group

      August 25, 2025

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

      August 25, 2025

      Sokoto: Mutane 6 Sun Mutu, 3 Sun Bace a Hatsarin Kwale-kwale

      August 25, 2025

      An Ceto Yara 14 Daga Hannun Kungiyar Safarar Yara a Adamawa

      August 21, 2025

      Tubabbun Matasa 718 Sun Yi Alkawarin Zama Jakadu na Gari a Kano

      August 21, 2025

      Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

      August 20, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga
    Health

    An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga

    EditorBy EditorOctober 31, 2024Updated:October 31, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241030 WA0182

    Yayin da aka fara aiwatar da Shirin Gangamin Mutane Miliyan Goma a faɗin wannan ƙasa, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su fito domin yi musu gwajin hawan jini da ciwon siga.

    Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi wannan kira yayin fara gudanar da shirin gwajin hawan jini da ciwon suga a harabar Hukumar Samar da Magunguna da Kayayyaki ta Jiha (DMCSA).IMG 20241030 WA0180

    Shirin Mai taken Gangamin Mutane Miliyan Goma ya mayar da hankali ne ga cututtuka marasa yaɗuwa, musamman hawan jini da ciwon siga, waɗanda ke taka rawa wajen haifar da cututtuka da mace-mace a Najeriya,

    Ad 4

    Hakan ta sa Zauren Kwamishinonin Lafiya na Najeriya ya yi damarar magance matsalar, wanda gangami ne na ƙasa baki ɗaya da ke da ƙudirin yi wa ‘yan Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga a dukkan jihohi 36 da babban birnin tarayya na Abuja, tsawon mako guda.IMG 20241030 WA0181

    Daga cikin manufofin shirin akwai yi wa al’ummar Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga, da haɗa sakamakon da aka tabbatar da hanyoyin samun waraka, da samar da magunguna na ƙaramin zango daidai da tsarin da ya dace, da ƙara wayar da kan al’umma da ilimantar da su game da hawan jini da ciwon siga, da ilimantar da al’umma game da abincin da za su rinƙa ci, da motsa jiki, da kaucewa shan taba, da sauransu.

    Dakta Labaran ya buƙaci mutane da su shigo a dama da su a cikin wannan aiki don tabbatar da yadda matakin lafiyarsu yake, ya ƙara da cewa waɗanda aka samu da waɗannan cututtuka za a ba su magani kyauta ko kuma a tura su asibiti mafi kusa domin a ci gaba da kula da lafiyarsu idan an fahimci larurar tasa babba ce.

    Ad 3

    Kwamishinan ya shawarci jama’a da su kai iyalansu wuraren da aka ware don yin gwajin a cibiyoyin da aka tanada don yin aikin kyauta har tsawon mako guda a faɗin jihar Kano, yana mai fatan yi wa mutane miliyan ɗaya a ɗaukacin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

    Ya ce “Aikin, wanda zai lashe kusan Naira miliyan 800, babba ne. Saboda haka, mutane, daga kan ɗan shekara 20 zuwa sama, na buƙatar su yi cikakken amfani da wannan dama wajen yin gwajin waɗannan cututtuka masu hallakarwa.

    Ash Noor

    Waɗanda aka samu da ɗaya ko kuma duka cututtukan kada su razana, maimakon haka su gode wa Allah saboda an gano wata cuta da ta ɓuya a jikinsu, domin su nemi waraka.

    Dakta Labaran ya yaba wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa yadda yake nuna damuwa da lafiyar al’ummar jihar Kano a kowane lokaci, ya kuma jinjina wa ƙungiyoyi masu tallafa wa fannin lafiya da sauran masu ruwa da tsaki bisa yadda suke bayar da gudummawa wajen ci gaban lafiya.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    UHC-KNSG, FCDO Lafiya Push PHC Reforms to Grassroots

    August 23, 2025

    RMNCAH Takes Center Stage as ISMPH Engender Health Trains Kano Media Influencers

    August 19, 2025

    Adhama Emerges as 1st Female Physiotherapists’ Chairperson in Kano

    August 17, 2025

    NSP Kano Elects First Female Chairperson, Dr. Aysha Adhama

    August 17, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KNHA Advocates Technical, Vocational Training Through RMK CARS Upgrade

    August 25, 2025

    KNSG AMG Unveil Framework for Humanitarian Interventions Trust Fund

    August 25, 2025

    Kano Gov’t Breaks Silence on Alleged Diversion of N6.5 billion

    August 25, 2025

    NLNG, NNPC, and Partners Ink 20-Year Gas Supply Deals

    August 25, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.