Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Vigilante Education Initiative Kicks Off in Kano to Promote Inclusive Learning

      July 11, 2025

      Kano Moves to Secure Stronger Voice in Nigeria’s Constitutional Amendment

      July 10, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Nigeria Will Remove Bottlenecks to Boost Food Production-Tinubu

      July 7, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025

      Kano Leverages SSR to Improve Child Welfare, Poverty Interventions

      July 11, 2025

      SCI Enrols 2,100 Katsina Parents in Positive Parenting Classes

      July 11, 2025

      Gov Yusuf Clears N22 Billion Pension Debt, Vows Full Settlement

      July 10, 2025
    • Politics

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025

      An Cire wa Dalibai Mata 125 Kaya a Makaranta Saboda Jinin Al’ada

      July 12, 2025

      Zamu Tsabtace Harkar Sufirin Manyan Motoci a Kano-KAROTA

      July 10, 2025

      Yadda ACReSAL Ke Koyar da Dalibai Hanyoyin Dakile Sauyin Yanayi

      July 8, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga
    Health

    An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga

    EditorBy EditorOctober 31, 2024Updated:October 31, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241030 WA0182

    Yayin da aka fara aiwatar da Shirin Gangamin Mutane Miliyan Goma a faɗin wannan ƙasa, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su fito domin yi musu gwajin hawan jini da ciwon siga.

    Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi wannan kira yayin fara gudanar da shirin gwajin hawan jini da ciwon suga a harabar Hukumar Samar da Magunguna da Kayayyaki ta Jiha (DMCSA).IMG 20241030 WA0180

    Shirin Mai taken Gangamin Mutane Miliyan Goma ya mayar da hankali ne ga cututtuka marasa yaɗuwa, musamman hawan jini da ciwon siga, waɗanda ke taka rawa wajen haifar da cututtuka da mace-mace a Najeriya,

    Ad 4

    Hakan ta sa Zauren Kwamishinonin Lafiya na Najeriya ya yi damarar magance matsalar, wanda gangami ne na ƙasa baki ɗaya da ke da ƙudirin yi wa ‘yan Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga a dukkan jihohi 36 da babban birnin tarayya na Abuja, tsawon mako guda.IMG 20241030 WA0181

    Daga cikin manufofin shirin akwai yi wa al’ummar Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga, da haɗa sakamakon da aka tabbatar da hanyoyin samun waraka, da samar da magunguna na ƙaramin zango daidai da tsarin da ya dace, da ƙara wayar da kan al’umma da ilimantar da su game da hawan jini da ciwon siga, da ilimantar da al’umma game da abincin da za su rinƙa ci, da motsa jiki, da kaucewa shan taba, da sauransu.

    Dakta Labaran ya buƙaci mutane da su shigo a dama da su a cikin wannan aiki don tabbatar da yadda matakin lafiyarsu yake, ya ƙara da cewa waɗanda aka samu da waɗannan cututtuka za a ba su magani kyauta ko kuma a tura su asibiti mafi kusa domin a ci gaba da kula da lafiyarsu idan an fahimci larurar tasa babba ce.

    Ad 3

    Kwamishinan ya shawarci jama’a da su kai iyalansu wuraren da aka ware don yin gwajin a cibiyoyin da aka tanada don yin aikin kyauta har tsawon mako guda a faɗin jihar Kano, yana mai fatan yi wa mutane miliyan ɗaya a ɗaukacin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

    Ya ce “Aikin, wanda zai lashe kusan Naira miliyan 800, babba ne. Saboda haka, mutane, daga kan ɗan shekara 20 zuwa sama, na buƙatar su yi cikakken amfani da wannan dama wajen yin gwajin waɗannan cututtuka masu hallakarwa.

    Waɗanda aka samu da ɗaya ko kuma duka cututtukan kada su razana, maimakon haka su gode wa Allah saboda an gano wata cuta da ta ɓuya a jikinsu, domin su nemi waraka.

    Dakta Labaran ya yaba wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa yadda yake nuna damuwa da lafiyar al’ummar jihar Kano a kowane lokaci, ya kuma jinjina wa ƙungiyoyi masu tallafa wa fannin lafiya da sauran masu ruwa da tsaki bisa yadda suke bayar da gudummawa wajen ci gaban lafiya.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Bauchi Assembly Reaffirms Commitment to End Zero-Dose Cases

    July 11, 2025

    Dr. Magashi Leads ZDLH CoP on High-Level Advocacy to Bauchi Assembly

    July 11, 2025

    ZDLH CoP Presents 2024 Immunization Budget Scorecard to KNHA

    July 10, 2025

    Zero-Dose in Focus as Bauchi Pushes for Inclusive Immunization Coverage

    July 10, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KSFA in Legal Storm as Club Alleges Illegal Arrest, League Ban

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

    July 13, 2025

    I’m Ready to Make Nigeria Proud’ – Chiemelie Ahead of CAA

    July 13, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.