Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Pope Leo XIV Invites President Tinubu to Inauguration

      May 15, 2025

      Dr. Mukhtar Yawale Muhammad Assumes Duty as PS FMACTCE

      May 14, 2025

      Nigeria’s Future Hinges on Stronger Federal-State Collaboration-HCSF

      May 14, 2025

      Ata to lead Nigeria’s Delegation to 2025 Int’l Conference in Russia

      May 13, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      IPAC Commends Kano Media for Suspending Live Political Broadcasts

      May 20, 2025

      Waiya Flags Off UNESCO Workshop for Journalists Content Creators

      May 20, 2025

      CITAD Urges Kano to Respect Freedom of Expression Amid Film Bans

      May 20, 2025

      Drug Abuse: Police, NDLEA, others partner as Zaura foundation intensify non-Kinetic campaign in Kano

      May 19, 2025
    • Politics

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

      May 20, 2025

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025

      Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

      May 12, 2025

      Kotu ta Kori Karar Kamfanin Amart akan Hukumar Tace Fina Finai

      May 10, 2025

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Health

    An Bukaci Al’umma Da Su Fito Gwajin Hawan Jini da Ciwon Suga

    EditorBy EditorOctober 31, 2024Updated:October 31, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241030 WA0182

    Yayin da aka fara aiwatar da Shirin Gangamin Mutane Miliyan Goma a faɗin wannan ƙasa, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su fito domin yi musu gwajin hawan jini da ciwon siga.

    Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi wannan kira yayin fara gudanar da shirin gwajin hawan jini da ciwon suga a harabar Hukumar Samar da Magunguna da Kayayyaki ta Jiha (DMCSA).IMG 20241030 WA0180

    Shirin Mai taken Gangamin Mutane Miliyan Goma ya mayar da hankali ne ga cututtuka marasa yaɗuwa, musamman hawan jini da ciwon siga, waɗanda ke taka rawa wajen haifar da cututtuka da mace-mace a Najeriya,

    Ad 4

    Hakan ta sa Zauren Kwamishinonin Lafiya na Najeriya ya yi damarar magance matsalar, wanda gangami ne na ƙasa baki ɗaya da ke da ƙudirin yi wa ‘yan Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga a dukkan jihohi 36 da babban birnin tarayya na Abuja, tsawon mako guda.IMG 20241030 WA0181

    Daga cikin manufofin shirin akwai yi wa al’ummar Najeriya miliyan goma gwajin hawan jini da ciwon siga, da haɗa sakamakon da aka tabbatar da hanyoyin samun waraka, da samar da magunguna na ƙaramin zango daidai da tsarin da ya dace, da ƙara wayar da kan al’umma da ilimantar da su game da hawan jini da ciwon siga, da ilimantar da al’umma game da abincin da za su rinƙa ci, da motsa jiki, da kaucewa shan taba, da sauransu.

    Dakta Labaran ya buƙaci mutane da su shigo a dama da su a cikin wannan aiki don tabbatar da yadda matakin lafiyarsu yake, ya ƙara da cewa waɗanda aka samu da waɗannan cututtuka za a ba su magani kyauta ko kuma a tura su asibiti mafi kusa domin a ci gaba da kula da lafiyarsu idan an fahimci larurar tasa babba ce.

    Ad 3

    Kwamishinan ya shawarci jama’a da su kai iyalansu wuraren da aka ware don yin gwajin a cibiyoyin da aka tanada don yin aikin kyauta har tsawon mako guda a faɗin jihar Kano, yana mai fatan yi wa mutane miliyan ɗaya a ɗaukacin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

    Ya ce “Aikin, wanda zai lashe kusan Naira miliyan 800, babba ne. Saboda haka, mutane, daga kan ɗan shekara 20 zuwa sama, na buƙatar su yi cikakken amfani da wannan dama wajen yin gwajin waɗannan cututtuka masu hallakarwa.

    Waɗanda aka samu da ɗaya ko kuma duka cututtukan kada su razana, maimakon haka su gode wa Allah saboda an gano wata cuta da ta ɓuya a jikinsu, domin su nemi waraka.

    Dakta Labaran ya yaba wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa yadda yake nuna damuwa da lafiyar al’ummar jihar Kano a kowane lokaci, ya kuma jinjina wa ƙungiyoyi masu tallafa wa fannin lafiya da sauran masu ruwa da tsaki bisa yadda suke bayar da gudummawa wajen ci gaban lafiya.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Media Trained on Covering SSB Tax, Noncommunicable Diseases

    May 19, 2025

    WHD: Kano Government Establishes Hypertension Care Centers

    May 19, 2025

    Zulum Signs MoU Ceding General Hospital Hawul to Orthopedic

    May 16, 2025

    AHBN, SAMASHA Visits KASCHMA DMCSA On Women’s Health

    May 16, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    IPAC Commends Kano Media for Suspending Live Political Broadcasts

    May 20, 2025

    NSC Disqualifies Athletes with Anti-Doping Violations from National Sports

    May 20, 2025

    Kano Wins Medals at 22nd National Sports Festival

    May 20, 2025

    Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

    May 20, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.