Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

      August 18, 2025

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano
    News

    An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano

    EditorBy EditorJanuary 7, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi wani korafi dake neman ta shiga tsakani a kan abin da aka bayyana a matsayin tsawaita wa’adin aiki ga wasu manyan jami’an gwamnati ta hanyar amfani da doka mai lamba 1 ta shekarar 2025, wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayar.

    A cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 6, ga watan Janairu 2025, Sani Usman DanAbdullo, Esq, Daraktan gudanarwa na hukumar yaki da cutar kanjamau ta jihar Kano (KSACA), ya bukaci majalisar da ta dauki mataki domin kare tsarin mulki da hana karya dokar amfani da ikon zartarwa

    Jaridar Kadaura24 ta ruwaito wasikar mai dauke da kwanan wata 6 ga watan Junairu 2025 an aika ta zuwa ga shugaban majalisar, Right Honourable Jibrin Ismail Falgore, da kuma shugaban kwamitin majalisar kan karbar korafin jama’a.

    Ad 4

    Takardar koken ta nuna cewa dokar zartarwar da aka bayar a ranar 1 ga Janairu, 2025, ta yi zargin tsawaita wa’adin aiki na shekaru 2 ga jami’ai da suka hada da shugaban ma’aikata, magatakardar majalisar, wasu jami’an shari’a, da ma’aikatan sashen lafiya .

    Idan dai za a iya tunawa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da tsawaita wa’adin aiki na tsawon shekaru biyu ga shugaban ma’aikatan gwamnati, da wasu manyan sakatarorin gwamnati, da manyan ma’aikatan gwamnati, daga ranar 31 ga Disamba, 2024.

    Gwamnan Kano ya roki gwamnatin tarayya ta rage kudin Aikin Hajjin 2025

    Ad 3

    A cewar gwamnan, ya yi amfani da dokar zartarwar mai lamba 1 da sashe na 5 (2) da sashe na 208 na kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 wajen tabbatar da karin wa’adin shekaru biyun ga wadancan mutane.

    Wannan matakin, a cewar koken, ya saba wa dokokin da Majalisar ta kafa, da suka hada da dokar fansho ta jihar Kano (gyara mai lamba 5) ta 2024, wadda ta ce ma’aikaci zai yi ritaya ne idan ya cika shekaru 60 da haihuwa ko kuma ya cika shekaru 35 da fara aiki .

    Ash Noor

    Takardar koken ta ce tsawaita wa’adin aikin ga wadanda can ma’aikata ya sabawa Doka .

    Mai shigar da karar ya ci gaba da cewa masana shari’a da kundin tsarin mulkin Nigeria sun fassara cewa bai kamata wacce doka da gwamnan Kano yayi amfani da ita ta danne dokar da majalisar ta gyara ba.

    Da ɗumi-ɗumi: Ogan Ɓoye ya nada sabbin hadimai 60 a karamar hukumar Nassarawa.

    Takardar ta kuma yi watsi da dogaron da gwamnan ya yi kan akidar wajabcin tabbatar da wannan odar, inda ta bayyana shi a matsayin wanda ba shi da tushe a cikin doka da kuma tsarin mulki.

    Mai shigar da korafin ya bukaci Majalisar da ta yi aiki da ayyukanta na sa ido domin rusa tsarin zartarwa tare da hana abin da ya kira wani lamari mai hadari da zai iya gurgunta tsarin aikin gwamnati a jihar

    KADAURA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

    August 16, 2025

    Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

    August 13, 2025

    Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

    August 13, 2025

    Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

    August 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    NLNG RA Gymnastics Club Shines at South African Championship

    August 18, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.