Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Vigilante Education Initiative Kicks Off in Kano to Promote Inclusive Learning

      July 11, 2025

      Kano Moves to Secure Stronger Voice in Nigeria’s Constitutional Amendment

      July 10, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Nigeria Will Remove Bottlenecks to Boost Food Production-Tinubu

      July 7, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025

      Kano Leverages SSR to Improve Child Welfare, Poverty Interventions

      July 11, 2025

      SCI Enrols 2,100 Katsina Parents in Positive Parenting Classes

      July 11, 2025

      Gov Yusuf Clears N22 Billion Pension Debt, Vows Full Settlement

      July 10, 2025
    • Politics

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano
    News

    An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano

    EditorBy EditorJanuary 7, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi wani korafi dake neman ta shiga tsakani a kan abin da aka bayyana a matsayin tsawaita wa’adin aiki ga wasu manyan jami’an gwamnati ta hanyar amfani da doka mai lamba 1 ta shekarar 2025, wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayar.

    A cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 6, ga watan Janairu 2025, Sani Usman DanAbdullo, Esq, Daraktan gudanarwa na hukumar yaki da cutar kanjamau ta jihar Kano (KSACA), ya bukaci majalisar da ta dauki mataki domin kare tsarin mulki da hana karya dokar amfani da ikon zartarwa

    Jaridar Kadaura24 ta ruwaito wasikar mai dauke da kwanan wata 6 ga watan Junairu 2025 an aika ta zuwa ga shugaban majalisar, Right Honourable Jibrin Ismail Falgore, da kuma shugaban kwamitin majalisar kan karbar korafin jama’a.

    Ad 4

    Takardar koken ta nuna cewa dokar zartarwar da aka bayar a ranar 1 ga Janairu, 2025, ta yi zargin tsawaita wa’adin aiki na shekaru 2 ga jami’ai da suka hada da shugaban ma’aikata, magatakardar majalisar, wasu jami’an shari’a, da ma’aikatan sashen lafiya .

    Idan dai za a iya tunawa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da tsawaita wa’adin aiki na tsawon shekaru biyu ga shugaban ma’aikatan gwamnati, da wasu manyan sakatarorin gwamnati, da manyan ma’aikatan gwamnati, daga ranar 31 ga Disamba, 2024.

    Gwamnan Kano ya roki gwamnatin tarayya ta rage kudin Aikin Hajjin 2025

    Ad 3

    A cewar gwamnan, ya yi amfani da dokar zartarwar mai lamba 1 da sashe na 5 (2) da sashe na 208 na kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 wajen tabbatar da karin wa’adin shekaru biyun ga wadancan mutane.

    Wannan matakin, a cewar koken, ya saba wa dokokin da Majalisar ta kafa, da suka hada da dokar fansho ta jihar Kano (gyara mai lamba 5) ta 2024, wadda ta ce ma’aikaci zai yi ritaya ne idan ya cika shekaru 60 da haihuwa ko kuma ya cika shekaru 35 da fara aiki .

    Takardar koken ta ce tsawaita wa’adin aikin ga wadanda can ma’aikata ya sabawa Doka .

    Mai shigar da karar ya ci gaba da cewa masana shari’a da kundin tsarin mulkin Nigeria sun fassara cewa bai kamata wacce doka da gwamnan Kano yayi amfani da ita ta danne dokar da majalisar ta gyara ba.

    Da ɗumi-ɗumi: Ogan Ɓoye ya nada sabbin hadimai 60 a karamar hukumar Nassarawa.

    Takardar ta kuma yi watsi da dogaron da gwamnan ya yi kan akidar wajabcin tabbatar da wannan odar, inda ta bayyana shi a matsayin wanda ba shi da tushe a cikin doka da kuma tsarin mulki.

    Mai shigar da korafin ya bukaci Majalisar da ta yi aiki da ayyukanta na sa ido domin rusa tsarin zartarwa tare da hana abin da ya kira wani lamari mai hadari da zai iya gurgunta tsarin aikin gwamnati a jihar

    KADAURA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

    July 12, 2025

    Kano Leverages SSR to Improve Child Welfare, Poverty Interventions

    July 11, 2025

    SCI Enrols 2,100 Katsina Parents in Positive Parenting Classes

    July 11, 2025

    Gov Yusuf Clears N22 Billion Pension Debt, Vows Full Settlement

    July 10, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    CAA Commends Nigeria’s Timely Intervention in Hosting African Junior Athletics

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.