Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Two Men Suffocate in Kano Pit Latrine

      June 23, 2025

      Hon. ADS Elevates Tarauni with 4 Impactful Community Projects

      June 22, 2025

      Gaya Emirate Withdraws Traditional Title Of Wazirin Gaya From Alhaji Usman Alhaji

      June 19, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      We’ll Never Allow Re-looting of Recovered Assets Again – EFCC Chair

      June 19, 2025

      Nigeria Deepens Bilateral Ties with China on Academic Culture

      June 19, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      NYC Comptroller Arrested During ICE Protest At Manhattan Court

      June 17, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      FRSC Vows to Enforce Safety Rules, Regulations in Kano

      June 23, 2025

      Waiya Lauds Abbas Ibrahim’s Historic NUJ Trustee Appointment

      June 23, 2025

      Falgore Vows Legislative Support for Technical Skills in Kano

      June 23, 2025

      Kano Unveils Safe Corridor to End Youth Thuggery,Political Violence

      June 20, 2025
    • Politics

      Ringim Faults Sule Lamido’s Claims in Newly Launched Autobiography

      June 20, 2025

      Makinde 2027: Presidential Campaign Posters Flood Jigawa

      June 19, 2025

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    News

    An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano

    EditorBy EditorJanuary 7, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi wani korafi dake neman ta shiga tsakani a kan abin da aka bayyana a matsayin tsawaita wa’adin aiki ga wasu manyan jami’an gwamnati ta hanyar amfani da doka mai lamba 1 ta shekarar 2025, wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayar.

    A cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 6, ga watan Janairu 2025, Sani Usman DanAbdullo, Esq, Daraktan gudanarwa na hukumar yaki da cutar kanjamau ta jihar Kano (KSACA), ya bukaci majalisar da ta dauki mataki domin kare tsarin mulki da hana karya dokar amfani da ikon zartarwa

    Jaridar Kadaura24 ta ruwaito wasikar mai dauke da kwanan wata 6 ga watan Junairu 2025 an aika ta zuwa ga shugaban majalisar, Right Honourable Jibrin Ismail Falgore, da kuma shugaban kwamitin majalisar kan karbar korafin jama’a.

    Ad 4

    Takardar koken ta nuna cewa dokar zartarwar da aka bayar a ranar 1 ga Janairu, 2025, ta yi zargin tsawaita wa’adin aiki na shekaru 2 ga jami’ai da suka hada da shugaban ma’aikata, magatakardar majalisar, wasu jami’an shari’a, da ma’aikatan sashen lafiya .

    Idan dai za a iya tunawa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da tsawaita wa’adin aiki na tsawon shekaru biyu ga shugaban ma’aikatan gwamnati, da wasu manyan sakatarorin gwamnati, da manyan ma’aikatan gwamnati, daga ranar 31 ga Disamba, 2024.

    Gwamnan Kano ya roki gwamnatin tarayya ta rage kudin Aikin Hajjin 2025

    Ad 3

    A cewar gwamnan, ya yi amfani da dokar zartarwar mai lamba 1 da sashe na 5 (2) da sashe na 208 na kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 wajen tabbatar da karin wa’adin shekaru biyun ga wadancan mutane.

    Wannan matakin, a cewar koken, ya saba wa dokokin da Majalisar ta kafa, da suka hada da dokar fansho ta jihar Kano (gyara mai lamba 5) ta 2024, wadda ta ce ma’aikaci zai yi ritaya ne idan ya cika shekaru 60 da haihuwa ko kuma ya cika shekaru 35 da fara aiki .

    Takardar koken ta ce tsawaita wa’adin aikin ga wadanda can ma’aikata ya sabawa Doka .

    Mai shigar da karar ya ci gaba da cewa masana shari’a da kundin tsarin mulkin Nigeria sun fassara cewa bai kamata wacce doka da gwamnan Kano yayi amfani da ita ta danne dokar da majalisar ta gyara ba.

    Da ɗumi-ɗumi: Ogan Ɓoye ya nada sabbin hadimai 60 a karamar hukumar Nassarawa.

    Takardar ta kuma yi watsi da dogaron da gwamnan ya yi kan akidar wajabcin tabbatar da wannan odar, inda ta bayyana shi a matsayin wanda ba shi da tushe a cikin doka da kuma tsarin mulki.

    Mai shigar da korafin ya bukaci Majalisar da ta yi aiki da ayyukanta na sa ido domin rusa tsarin zartarwa tare da hana abin da ya kira wani lamari mai hadari da zai iya gurgunta tsarin aikin gwamnati a jihar

    KADAURA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    FRSC Vows to Enforce Safety Rules, Regulations in Kano

    June 23, 2025

    Waiya Lauds Abbas Ibrahim’s Historic NUJ Trustee Appointment

    June 23, 2025

    Falgore Vows Legislative Support for Technical Skills in Kano

    June 23, 2025

    Kano Unveils Safe Corridor to End Youth Thuggery,Political Violence

    June 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

    June 23, 2025

    FRSC Vows to Enforce Safety Rules, Regulations in Kano

    June 23, 2025

    MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

    June 23, 2025

    Kano Unveils SBCC Blueprint to Improve Maternal, Child Health

    June 23, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.