Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Two Men Suffocate in Kano Pit Latrine

      June 23, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 19, 2024No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241209 WA0012

    AISHA ADAM GIMBIYA

    Ranar 25 ga watan Nuwabar kowace Shekara ce majalisar dinkin duniya ta ware a matsayin ranar gangamin yaki da cin zarafin mata da ‘ya’ya mata ta duniya.

    Ranar an ware ta ne domin wayar da kan al’umma muhimmancin kare ‘ya’ya mata daga cin zarafin su da kuma daukar matakan da suka dace, Taken ranar ta bana shi ne “Hangen nesa dangane da Mata a nan gaba”.

    Ad 4

    Put Your Pasts Behind, Embrace Resilience, Minister To GBV Survivors

    To a wannan makon ne aka yi makon kare mata daga cin zarafin su, wakiliyar mu ta tattauna da wasu mata kan irin cin zarafin da suka fuskanta.

    Malama Ladidi daga karamar hukumar Chukun a jihar Kaduna ta bayyana yadda kishiyar mahaifiyar ta hana ta karatu ta mata auren dole.

    Ad 3

    IMG 20241219 WA0060

    Ita kuwa Malama Jummai daga karamar hukumar Kagarko bayyana yadda talla ya lalata mata rayu ne har ta dauko abin kunya.

    IMG 20241219 WA0059

    Yayin da Malama Shatu daga karamar hukumar Lere ta bayyana yadda aikin gida ya sa maigida da babban dan sa suka mayar da ita matar su da kuma yadda ta fuskanci kyara daga uwargida.

    IMG 20241219 WA0058

    Ita ma Maryam Adamu ta koka ne da yadda ta fuskanci kyara daga mahaifin ta da baya son ‘ya’ya mata duk da kasancewa ita kadai ce mace a tsakanin ‘ya’ya biyar a gidan su, wannan dalili ya sa ta bar gida ta shiga yawon duniya.

    IMG 20241219 WA0057

    Daga karshe Kezia Iliya ta fadi irin cin zarafin da da fuskanta a wurin mahaifin ta da kishiyar mahaifiyar ta bayan kishiyar ta hana mahaifiyar ta zaman gidan ta kuma asirce mahaifin ta daga karshe dai ta gudu ta koma wurin kanin mahaifin ta.

    IMG 20241219 WA0054

    Dukkan su sun jankalin al’umma dangane da illar cin zarafin ‘ya’ya mata sai suka bukaci gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki su yi abinda ya dace.

    Malaman addini ma ba a bar su a baya ba a bangaren bada gudumawa wajen yaki da cin zarafin mata.

    Minister, Commissioner Unite to Empower GBV Survivors in Kano

    Malam Abdulhayyu Musa Thabit Malamin addinin musulunci ne a jihar Kaduna ya ce musulunci tun fil’azal ya daraja ‘ya mace ya kuma kare mata mutunci. Malam ya ce addinance haramun ne cin zarafin ‘ya ce ta kowace hanya.

    IMG 20241219 WA0074

    Shi ma a nasa bangaren Pastor Iliya Auta ya nuna yadda addinin kirista ya daraja ‘ya mace ya ce ko da Allah ya samar da Hauwa’u daga hakarkarin annabi Adamu yace masa ne ga abokiyar zama da zata taimaka masa ya samar masa amma ba baiwa ba, dan haka ya gargadi al’umma game da illar cin zarafin mace domin ita baiwar ALLAH ce kuma duk wanda ya ci zarafin ta ya sani ubangiji ya tanadar masa azaba mai tsanani.

    IMG 20241219 WA0056

    Batun cin zarafin mata abu ne da ya sauya salo a yanzu da ake samun yawaitar sansanonin ‘yan gudun hijira sakamkon afkuwar wasu bala’o’I kamar su yakeyake da rikice-rikicen kansilanci da kuma ambaliyar ruwa wanda ake samun korafin cewa wasu lokuta Jami’an kungiyoyin bada agaji ko Jami’an tsaro dake ba sansanonin kariya ko ma wasu daga cikin samari ko maza a sansanonin suna latata da mata ‘yan mata ‘yan gudun hijiran bayan sun tilasta musu ko yi musu barazana.

    Bridge Connect Africa Initiative Trains 50 GBV Survivors in Kano

    Captain Abdullahi Bakoji mai ritaya shi ne shugaban hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa da kasa IHC reshen jihar Kaduna, ya ce hanyoyin magance matsalar cin zarafin mata shi ne yawaita tarukan wayar da kai da ilmantar da al’umma game da hakkin mata kamar yadda sashe na 1 da na 3 da kuma na 5 na kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanadar kan kare mutuncin dan Adam.

    Yace na biyu shi ne kafa dokoki masu tsairi domin hukunta masu wannan mummunar dabi’a sai kuma samar wa mata jari ta yadda matasan da suka tsira daga cin zarafin su su samu su dawo cikin hayyacin su sai kuma sanya kungiyoyin addinai cikin duk wasu harkoki da gwamnati ke yi game da yaki da cin zarafin mata.

    A nata bangaren shugabar kungiyar lauyoyi mata ta duniya reshen jihar Kano Barr. Bilkisu Ibrahim Sulaiman, a tattaunawar ta da manema labarai a ranar Laraba a wani bangare na makon yaki da cin zarafin mata ta duniya ta bayyana cewa cin zarafi ba wai ya tsaya ne kawai a fyade ba, wata matsala ce da kan dabaibaye iyali, dama al’umma baki daya.

    Inda tace akan samu hakan a gidaje ko unguwanni ko makarantu ko wuraren aiki da sauransu.

    Ta kuma bayyana illolin da hakan ke haifarwa da suka hada da hana yara mata damar samun nasara a rayuwa kamar sauran mutane. Ta ce a kokarin kungiyar na kawo sauyi suna kira ga al’umma su hada hannu da kungiyar domin dakile karuwar matsalar.

    Kwamishinar kula da harkokin mata ta jihar Kaduna Hajiya Rabi Salisu ta bayyana irin kokarin da bangaren gwamnatin a matakai daban daban ke yi ne wajen yaki da dabi’ar cin zarafin mata ta ce gwamnati a shirye take ta yi amfani da duk wata doka da aka tanadar kan masu cin zarafin mata.

    kwamishinar tace bisa wannan kokari da suke yi kwalliya na biyan kudin sabulu domin kuwa ana samun matukar saukin al’amarin, tace a bayabayan nan korafe-korafen da suke samu ya ragu a kan wanda ake samu shekarun baya kuma da yardan ALLAH za su ci gaba da zage damtse har sai sun kawo karshen matalar cin zarafin mata baki daya musaman a Najeriya.

    IMG 20241219 WA0055

    KWAMISHINAR KULA DA HARKOKIN MATA TA JIHA KADUNA HAJIYA RABI SALISU

    A karshen mutane sun Yaba tare da jinjina ma gwamnatin jihar Kaduna a kokarin da take Yi game da chi gaba da kwato yanchin mata da kananan Yara wadanda aka chi zarafin su tare da hukunta masu aikata laifin chin zarafi domin ya zama izina ga sauran mutane.

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    June 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

    June 28, 2025

    MoH KanSLAM LISDEL Develop Framework for MNCH

    June 28, 2025

    FG Partners Jigawa to Boost Sugar Production, Economic Growth

    June 28, 2025

    President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

    June 28, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.