Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    EditorBy EditorJuly 3, 2025Updated:July 3, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241114 WA0002

    Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa samun ingantacciyar wutar lantarki ba kawai hidima ba ce, illa kuwa wata muhimmiya ce wajen habaka ilimi, kiwon lafiya, masana’antu da kuma rage talauci.

    Gwamnan ya bayyana haka ne yayin bude taron bita kan Kasuwar Lantarki ta Jihohi, Tsarin Tsare-tsaren Albarkatun Wuta da kuma tsarin Plexos Software, wanda Kungiyar Gwamnonin Najeriya tare da UK Nigeria Infrastructure Advisory Facility (UKNiAF) da UK International Development suka shirya a Kano.

    Batagari Sun Lalata Layin Wutar Lantarkin Arewacin Nageria-TCN

    Ad 4

    A jawabin sa wakilin gwamnan, Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Musa, ya jinjina wa Gwamnatin Tarayya bisa jajircewar ta wajen magance matsalar wutar lantarki, musamman ta hanyar zartar da sabon Dokar Wutar Lantarki ta 2023.

    “Wannan doka ta bude sabon babi ga jihohi, inda yanzu suke da ikon tsara dokoki da gudanar da harkokin samar da wuta, watsawa da rarrabawa a cikin yankunansu,”.

    Gwamna Yusuf ya bayyana cewa Jihar Kano na kan gaba wajen aiwatar da sauye-sauyen da suka shafi wutar lantarki, tare da daukar matakai masu karfi don cimma ‘yancin makamashi da dorewar tattalin arziki.

    Ad 3

    Daya daga cikin wadannan matakai shine kafa Ma’aikatar Wutar Lantarki da Sabbin Makamashi ta Jihar Kano, domin tsara manufofi, karfafa kirkire-kirkire da janyo jarin masu zuba jari a fannin wuta.

    Jihohi Sun Fada Duhu Sakamakon Katsewar Layin Wutar Lantarki

    Ya kuma bayyana cewa an riga an zartar da Dokar Lantarki ta Jihar Kano, wacce za ta ba da doka da tsarin kafa cikakkiyar kasuwar wutar lantarki a jihar.

    “Mun farfado da aikin tashar samar da wutar lantarki ta Hydro da aka dade da watsi da ita, kuma yanzu tana dab da kammaluwa. Wannan aikin zai samar da wuta mai tsafta da dorewa ga al’ummar jihar,”.

    Ya jaddada muhimmancin taron, yana mai kira ga mahalarta da su himmatu, su raba ra’ayoyi, su hada kai domin cimma burin samar da ingantacciyar wutar lantarki da ci gaban tattalin arziki, ba a Kano kadai ba, har da sauran jihohi.

    Taron ya hada da kwararru daga bangaren makamashi, jami’an gwamnati, abokan ci gaba, da sauran masu ruwa da tsaki domin tabbatar da cikakken sauyi a fannin wutar lantarki a Najeriya.

    #Ginshiki #Gwamna #Ilimi #Tattalin Arziki #Wutar Lantarki
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025

    Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    Barau FC Arrives Asaba for NNL, Targets NPFL Promotion

    July 3, 2025

    Edu Reform in Focus as Kano Partners PLANE for MTSS Workshop

    July 3, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.