Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

      May 30, 2025

      Traditional Ruler Tasks Parents On Inculcating Moral Values On Their Children

      May 30, 2025

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Nigeria Vows Stronger Border Control, Warns Against Sovereignty Breach

      May 30, 2025

      FG Trains 535 Youths in Inaugural Steel Industry Bootcamp

      May 27, 2025

      Minister Inaugurates 12-Member Committee on 753-Unit Estate

      May 27, 2025

      ICIEC Backs Nigeria’s Infrastructure Agenda, Eyes PS Engagements

      May 27, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

      May 30, 2025

      Borno Pledges N5M, Education for Children of Slain CJTF

      May 30, 2025

      How Daily Trust Foundation Is Shaping the Future of Journalism with Start-up Training

      May 28, 2025

      NAWOJ Visits CP Advocates Collaborative Efforts Against GBV

      May 24, 2025
    • Politics

      How Ganduje is strengthening APC’s fortune ahead of 2027

      May 25, 2025

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

      May 29, 2025

      Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

      May 29, 2025

      Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

      May 20, 2025

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025

      Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

      May 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kotu ta Kori Karar Kamfanin Amart akan Hukumar Tace Fina Finai

    EditorBy EditorMay 10, 2025Updated:May 10, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250129 WA0204
    Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a unguwar kotu road cikin birnin Kano ta Kori karar da kamfanin Amart Enterprises ya shigar da Hukumar tace fina-finai bisa neman kotun da ta hana Hukumar tace fina-finai dakatar dasu kan cigaba da kama masu sana’ar tura fina-finai ta downloading a Jahar Kano da sunan kamfanin sun mallaki lasisin copyright.
    A zaman da kotun ta yi a lokacin yanke hukunci Mai shari’a Simon A. Amobeda ya ce kotun shi bata da hurumin sauraran karar Hajiya Aisha Amart a saboda haka ya Kori karar wanda hakan tamkar alkalin ya samawa da masu sana’ar tura fina-finan a Jahar Kano rigar kaya ne.
    Hukumar Tace Fina Finai Ta Horar Da Mata 50 Akan Daukar Hoto
    Tsawon lokuta tun a baya kamfanin Amart Enterprises ya shiga takun saka da Hukumar tace fina-finai biyo bayan karar da masu sana’ar tura fina-finai ta downloading na Jahar Kano suka rubutawa Hukumar kan irin gallazawar da suke zargin Hajiya Aisha Amart nayi musu da sunan copyright inda ake kamasu tare da dora musu tara mai tsanani da sunan hukunci saide bayan karbar korafe korafen matasan Shugaban Hukumar Abba El-mustapha ya nemi kamfanin domin kawo gyara inda dukkannin bangarorin biyu suka yadda tsarin da akazo da shi domin tsaftace kurakuren da ake samu saide daga baya Aisha Amart ta karya tsarin inda hakan yasa Hukumar tasa kafar wando daya da ita dalilin dayasa ta garzaya gaban kotu.
    Hukumar Tace Fina Finai Ta Karrama Gwarzon Gajerun Labarai
    Bayan yanke wannan hukunci Abba El-mustapha ya godewa Allah tare da Kara tabbatar da aniyarsa na tabbatar da yin adalci ga kowa da kowa batare da nuna banbanci ba ko wata alaka ta aiki a masana’antar kannywood.
    A karshe ya yi kira da abokanan huldar Hukumar tare da ‘yan masana’antar kannywood dasu cigaba da bashi hadin Kai domin cimma nasarar da aka saka a gaba.
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

    May 29, 2025

    Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

    May 29, 2025

    Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

    May 20, 2025

    Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

    May 19, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    FG Launches TVET To Empower Youths With Industrial Skills

    May 30, 2025

    Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

    May 30, 2025

    KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

    May 30, 2025

    Borno Pledges N5M, Education for Children of Slain CJTF

    May 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.