Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

      July 30, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      KNSG Partners NEPC to Raise Awareness on Export Opportunities

      July 31, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Akwai Rashin Daidaito A Kudaden Da Aka Kashe A 2024- Majalisa
    Hausa

    Akwai Rashin Daidaito A Kudaden Da Aka Kashe A 2024- Majalisa

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736488936181

    Majalisar dokokin Najeriya ta bayyana damuwa game da babban rashin daidaito tsakanin kudaden da akan kashe wajen ayyukan raya kasa da wadanda akan kashe don gudanar da ayyukan ma’aikatu na yau da kullum a kasafin kudin bara.

    Gwamnan Jihar Rivers Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Shekarar 2025

    ‘Yan majalisar sun yi nuni da yadda aka yi kwauron sakin kudi don aiwatar da manyan ayyukan raya kasa ga ma’aikatu da sassa da hukumomin gwamnati.

    Ad 4

    ‘Yan majalisar dokokin sun ce abin da aka samu bai taka kara ya karya ba, kuma ba zai kai a ce an gudanar da ayyukan yadda ya dace ba a kasafin kudin na bara.

    Za a Mayar Da Filin Wasa Na D/K Sansanin Kano Pillars-Kwamishina

    Daya daga cikin ‘yan majalisar Injiniya Satomi Ahmed, ya shaida wa BBC cewa an yi shirin aiwatar da karashen kasafin kudin na bara har zuwa watan Yunin bana, ta yadda za a rika aiwatar da shi tare da na wannan shekara.

    Ad 3

    Kano House Of Assembly Passes 2025 Budget

    Yace : “Babbar damuwar ita ce rashin fitar da kudaden da ya kamata a yi manyan ayyuka na ci gaban kasa, rashin hakan shi ne ya haifar da halin da Najeriya ke ciki, da rashin ci gaban gwamnati da matsalolin da ta ke fuskanta.

    Ash Noor

    Ba a bai wa ma’aikatu daban-daban kudaden aiwatar da ayyuka na musamman, kamar fannin noma da tattalin arziki, da ma’aikatar raya yankin Arewa maso yammacin Najeriya ba.

    KANET Advocates Budget Tracking Implementation Among CSOs

    Wasu ma’aikatun sun samu kashi 40, wasu kuma kashi 30 cikin 100, kai akwai wasu ma da ba su samu kashi 20 ba a kasafin kudin shekarar 2024,” in ji Satomi.

    Ya kara da cewa fannin tsaro kamar hukumar leken asiri ta DSS, ma an samu wannan tsaikon, kuma hakan ya janyo musu koma baya na aiwar da ayyukansu.

    Katsina State Governor Reshuffles Cabinet to Boost Performance

    Wannan ne dalilin da ya sa majalisar dokokin Najeriya, ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya san halin da ake ciki, da kuma bada damar ci gaba da ayyukan a cikin shekarar nan ta 2025, duk da ita ma shekarar na da na ta kasafin kudin, kuma ya amince da hakan.

    Shin ko yaya za a gudanar da ayyukan da ba a kammala a kasafin kudin 2024 ba, alhalin kasafin kudin 2025 na nan?

    Sai Satomi ya ce: “Babu abin da zai sauya, tun da daman ai ayyuka ne da ba a kammala ba don haka ci gaba da su za a yi, ana kuma yin sababbin ayyukan da za a yi na kasafin kudin bana. Kuma shugaban kasa ya amince da kara wa’adin ci gaba da ayyukan.”

    Satomi ya ce za a ga sauyi a kasafin kudin bana, ta hanyar inganta yawan man fetur da ake fitarwa da samun kudaden haraji da hanyoyin samun kudi ta fannin hukumar shige da fice ta Najeriya.

    Za kuma su tabbatar an yi amfani da kowanne kudi da aka ware na yin ayyuka a kasafin kudin bana, ba tare da sun bada damar da mutane za su ce sun zama ‘yan amshin shata ba.

    Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da masu lura da al’amura a Najeriya ke nuna damuwa kan dimbin bashin da gwamnati ke ci a ciki da wajen kasar, da kuma take fakewa da cewa za a gudanar da ayyukan cigaban ‘yan kasa ne.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Tyre Burner Sentenced to Prison as Kano Cracks Down on Environmental Offenders

    July 31, 2025

    Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

    July 31, 2025

    Students to Resume Sept as FG Names Officials for Ogoni Uni

    July 31, 2025

    RMAFC Hosts First African Climate Justice Conference in Abuja

    July 31, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.