Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    WOFAN Ta Horar Da Ma’aikatan Ta Akan Daukar Hoto Na Zamani

    EditorBy EditorNovember 15, 2024Updated:November 15, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1731699668465

    Kungiyar WOFAN ta jaddada kudirinta na cigaba da horar da ma’aikatan ta a fannoni da dama domin bunkasa aikin kungiyar.

    Kungiyar ta ce bada horo ga ma’aikatan na daya daga cikin abubuwan da ta bawa mahimmanci don ganin an kara inganta kwarewar su ta yadda aiyukan kungiyar zasu kara inganta

    Daraktar kungiyar ta WOFAN-ICON2, Dakta Salamatu Garba ce ta bayyana hakan a yayin wani horo na kwanaki biyu ga ma’aikatan WOFAN da ta shirya, kan daukar hoto, bidiyo da kuma amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama da aka gudanar a Abuja ranar Laraba.

    Ad 4

    Dokta Garba ta ce an horas da ma’aikatan ne domin a kara ilimin su kan yadda ake daukar hotuna masu inganci, da kuma amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama ta yadda za suyi amfani da ita su dauko guraren da zasuyi wahalar zuwa da kafa

    “Mun horar da ma’aikatan mu kan amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama domin inganta ayyukanmu, koda an sami ambaliyar ruwa Allah ya kiyaye, zamu iya amfani da wannan na’ura domin daukar hoto ko bidiyo na gurin da abin ya faru, hakan zai taimaka mana domin gano asarar da ambaliyar ta haifar da kuma abubuwan da suka lalace, ko kuma idon muna buƙatar auna girman gonaki, na’urar zata taimaka sosai wajan aiwatar da aiyukan cikin sauki.”

    ‘’Shi ya sa muka dauko ma’aikatanmu daga akasarin jihohin da muke gudanar da aiyukan mu kamar Kano, Bauchi, Gombe da kuma babban birnin tarayya Abuja domin a basu horo.

    Ad 3

    A cewarta, tallafin da WOFAN ke samu daga gidauniyar Mastercard mai taken WOFAN-ICON2 da nufin rage radadin talauci a Afirka daga shekarar 2020 zuwa 2030 da miliyan 10 a Najeriya, WOFAN na yin wannan kokarin ne ta hanyar tabbatar da cewa sama da mutane 600,000 masu rauni musamman mata da matasa sun sami rayuwa mai kyau.

    “Taimakon Gidauniyar Mastercard ga WOFAN don kawar da talauci ya kasance na tsawon shekaru 5 inda za mu samar da rayuwa mai kyau ga mata da matasa sama da 600,000, duk da haka, sai kuma Allah yasa aka ƙara mana tsayin shirin da wasu shekaru 5 din, wanda a halin yanzu muna aiki don tallafawa mutane sama da miliyan 1.3 masu rauni don taimakawa rayuwar su.

    ’Don haka wannan horon da mukaiwa ma’aikatanmu na daga cikin shirin domin mun mayar da hankali ne kan raya karkara da tallafa wa manoma, mata da kuma matasa. Muna bukatar mu nuna musu labaran nasarorin da muke samu da kuma ƙalubalen da ake fuskanta.’

    “A yanzu haka, muna aiki da manoma sama da 20,000 a yankunan karkarar a Abuja, muna aiki a Kano, Jigawa, Bauchi, Gombe da Adamawa da sauransu.”

    SolaceBase ta rahoto cewa mai koyar da Ɗaukar hoton, Malam Abdulwahab Sa’id Ahmad ya horas da ma’aikatan hanyoyin da ake ɗaukan hotuna masu inganci tare da ma’auni da lissafin lokacin daukar hoto.

    Har ila yau, wanda ya horar da ma’aikatan kan na’urar daukar hoto mai tashi sama Malam Abdulaziz Abdulaziz, ya bukaci su da su cigaba da gwada amfani da ita domin samun kwarewa sosai.

    SOLACE BASE HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    VaxSocial Unveiled in Kano to Combat Vaccine Hesitancy

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.