Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Hon. ADS Elevates Tarauni with 4 Impactful Community Projects

      June 22, 2025

      Gaya Emirate Withdraws Traditional Title Of Wazirin Gaya From Alhaji Usman Alhaji

      June 19, 2025

      KNSG, Communities Hold Consultative Meeting Over Taludu Flyover

      June 14, 2025

      Alliance of ’91’ Old Boys’ Welfare Packages Uplift Local Communities

      June 10, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      We’ll Never Allow Re-looting of Recovered Assets Again – EFCC Chair

      June 19, 2025

      Nigeria Deepens Bilateral Ties with China on Academic Culture

      June 19, 2025

      Minister Warns Against Fake News, Praises GOCOP’s Integrity

      June 18, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      NYC Comptroller Arrested During ICE Protest At Manhattan Court

      June 17, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      Kano Unveils Safe Corridor to End Youth Thuggery,Political Violence

      June 20, 2025

      FUDECO, SPARC Call For Urgent Reforms To Support Pastoralist Communities In Kaduna

      June 18, 2025

      Kano to Host Natl Summit on Creative Industry to Boost Nigeria’s GDP

      June 17, 2025

      Kano Online Chapel Begins Membership Registration for Digital Media Professionals

      June 17, 2025
    • Politics

      Ringim Faults Sule Lamido’s Claims in Newly Launched Autobiography

      June 20, 2025

      Makinde 2027: Presidential Campaign Posters Flood Jigawa

      June 19, 2025

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies

    EditorBy EditorDecember 23, 2024Updated:December 23, 2024No Comments4 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1734945812669

    Fim din sa mai suna Lagaan da aka shirya a kan wasan kricket (Cricket) a karni na 19 lokacin mulkin Birtaniya, na daga cikin wadanda a ka zaba domin samun lambar yabo a rukunin fim din da ya fi fice da ba na turanci ba a shekarar 2002.

    A yanzu kuma Khan na kokarin kafa tarihi da fim din Laapataa Ladies. Idan ya yi nasara, fim din zai kasance fim din Indiya na farko da ya samu lambar yabon mai matukar muhimmanci.

    Dan Ibro: A True Icon in the Nigerian Entertainment Industry

    Ad 4

    A ranar Talata ne zai tabbatar ko fim din ya samu shiga jerin finafinan da ke neman lambar yabon.

    Khan ya ce bai san wani irin muhimmanci zai bai wa samun lambar yabo ba. “Masana’antar finafinai na cike da son rai” a cewarsa.

    Sai dai ya yarda cewa samun lambar yabon zai kasance abu mai muhimmanci ga Indiya.

    Ad 3

    “A gani na yan Indiya na matukar son fim kuma mun dade muna so mu samu lambar yabo a fim din Indiya a Oscars, wanda har yanzu ba mu samu nasara ba. A don haka yan kasar za su yi farin ciki mara misaltuwa idan muka yi nasara” inji shi.

    “Saboda yan kasar da kuma kasarmu, zan yi farin ciki sosai idan muka samu lambar yabon.”

    Fim din “Laapataa Ladies” wanda aka yi shi a kauye, yana ba da labarin wani matashi da ya yi kuskuren kai amaryar da ba tasa ba gida. A gefe guda kuwa matarsa ta bace, ta ƙare ita ke kula da kanta.”

    Fim din na barkwanci ne da ke nuna abubuwan da ake yi wa mata, kuma ya tabo batun nan mai jan hankali na cin zarafin mata a gidaje.

    Kano Censors Board NBC Partner To Ban Unlicensed Films Books

    Khan ya ce fim din na nuna abubuwa ma su muhimmanci a kan matsalolin mata, yancin su, da kuma hakkin su na zaben ma kansu abunda su ke so su yi”.

    Ya bayyana cewa tun da farko wadannan batutuwan ne ma suka janyo hankalin sa ga fim din.

    “ A wasu lokutan kana samun dama a matsayinka na mai ƙirƙire ƙirƙire domin ka wayar wa mutane kai kan wasu matsaloli da ake fuskanta a cikin alumma, “ inji shi.

    “ Mata a fadin duniya na fuskantar kalubale da dama a rayuwarsu. Mata na fuskanta matsaloli. Saboda haka na ji cewa ga wani labari nan wanda ya fito da hakan a yanayi mai kyau, shiyasa na so in shirya shi.”

    Kiran Rao da Aamir Khan sun halarci tantance Fim din Laapataa Ladies a ranar 27 ga watan Fabrairun 2024

    Khan ya kuma bukaci cewa tsohuwar matar sa Kiran Rao ce zata bayar da umurnin fim din.

    Aamir da Kiran wadanda suka yi aure a 2005, sun sanar da rabuwar su a shekarar 2021. Amma sun kasance tare, a aiki da kuma lokutan da ba na aiki ba.

    “ Ina tunanin dalilin da ya sa na zabi Kiran shi ne, na san cewa za tayi aikin cikin gaskiya, kuma abun da na so kenan,” inji shi.

    “ Abubuwan mu sunzo daya sosai. Muna son junan mu sosai, mu na mutunta juna.

    “ Alaƙar mu ta dan sauya- amma hakan ba ya nufin abunda mu ke ji kan junan mu ya ragu ba ko wani abu makamancin haka.”

    Sai dai kuma ba wai hakan na nufin komai na tafiya ba gargada bane.

    Khan ya ce su na dan samun gardama a wurin shirya fina-finai.

    “ Ba ma iya shirya fim ba tare da munyi gardama ba. A kowani mataki muna gardama kuma duk mu na da ra’ayi mai karfi,” a cewar shi.

    ‘’ Sai dai kuma ba ma daukan abu da zafi. Kawai mu na kokarin shawo kan ɗaya a cikin mu ne kan hanyan da ya fi dacewa a yi wani abu.’’

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    June 20, 2025

    Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

    June 18, 2025

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Nestle Milo Inter-Secondary Schools B/ball Finals Begin in Lagos

    June 22, 2025

    Hon. ADS Elevates Tarauni with 4 Impactful Community Projects

    June 22, 2025

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    ZDLH CoP Urges Parents in Sokoto to Prioritize Child Immunization

    June 21, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.