Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Vigilante Education Initiative Kicks Off in Kano to Promote Inclusive Learning

      July 11, 2025

      Kano Moves to Secure Stronger Voice in Nigeria’s Constitutional Amendment

      July 10, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Nigeria Will Remove Bottlenecks to Boost Food Production-Tinubu

      July 7, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025

      Kano Leverages SSR to Improve Child Welfare, Poverty Interventions

      July 11, 2025

      SCI Enrols 2,100 Katsina Parents in Positive Parenting Classes

      July 11, 2025

      Gov Yusuf Clears N22 Billion Pension Debt, Vows Full Settlement

      July 10, 2025
    • Politics

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies
    Hausa

    Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies

    EditorBy EditorDecember 23, 2024Updated:December 23, 2024No Comments4 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1734945812669

    Fim din sa mai suna Lagaan da aka shirya a kan wasan kricket (Cricket) a karni na 19 lokacin mulkin Birtaniya, na daga cikin wadanda a ka zaba domin samun lambar yabo a rukunin fim din da ya fi fice da ba na turanci ba a shekarar 2002.

    A yanzu kuma Khan na kokarin kafa tarihi da fim din Laapataa Ladies. Idan ya yi nasara, fim din zai kasance fim din Indiya na farko da ya samu lambar yabon mai matukar muhimmanci.

    Dan Ibro: A True Icon in the Nigerian Entertainment Industry

    Ad 4

    A ranar Talata ne zai tabbatar ko fim din ya samu shiga jerin finafinan da ke neman lambar yabon.

    Khan ya ce bai san wani irin muhimmanci zai bai wa samun lambar yabo ba. “Masana’antar finafinai na cike da son rai” a cewarsa.

    Sai dai ya yarda cewa samun lambar yabon zai kasance abu mai muhimmanci ga Indiya.

    Ad 3

    “A gani na yan Indiya na matukar son fim kuma mun dade muna so mu samu lambar yabo a fim din Indiya a Oscars, wanda har yanzu ba mu samu nasara ba. A don haka yan kasar za su yi farin ciki mara misaltuwa idan muka yi nasara” inji shi.

    “Saboda yan kasar da kuma kasarmu, zan yi farin ciki sosai idan muka samu lambar yabon.”

    Fim din “Laapataa Ladies” wanda aka yi shi a kauye, yana ba da labarin wani matashi da ya yi kuskuren kai amaryar da ba tasa ba gida. A gefe guda kuwa matarsa ta bace, ta ƙare ita ke kula da kanta.”

    Fim din na barkwanci ne da ke nuna abubuwan da ake yi wa mata, kuma ya tabo batun nan mai jan hankali na cin zarafin mata a gidaje.

    Kano Censors Board NBC Partner To Ban Unlicensed Films Books

    Khan ya ce fim din na nuna abubuwa ma su muhimmanci a kan matsalolin mata, yancin su, da kuma hakkin su na zaben ma kansu abunda su ke so su yi”.

    Ya bayyana cewa tun da farko wadannan batutuwan ne ma suka janyo hankalin sa ga fim din.

    “ A wasu lokutan kana samun dama a matsayinka na mai ƙirƙire ƙirƙire domin ka wayar wa mutane kai kan wasu matsaloli da ake fuskanta a cikin alumma, “ inji shi.

    “ Mata a fadin duniya na fuskantar kalubale da dama a rayuwarsu. Mata na fuskanta matsaloli. Saboda haka na ji cewa ga wani labari nan wanda ya fito da hakan a yanayi mai kyau, shiyasa na so in shirya shi.”

    Kiran Rao da Aamir Khan sun halarci tantance Fim din Laapataa Ladies a ranar 27 ga watan Fabrairun 2024

    Khan ya kuma bukaci cewa tsohuwar matar sa Kiran Rao ce zata bayar da umurnin fim din.

    Aamir da Kiran wadanda suka yi aure a 2005, sun sanar da rabuwar su a shekarar 2021. Amma sun kasance tare, a aiki da kuma lokutan da ba na aiki ba.

    “ Ina tunanin dalilin da ya sa na zabi Kiran shi ne, na san cewa za tayi aikin cikin gaskiya, kuma abun da na so kenan,” inji shi.

    “ Abubuwan mu sunzo daya sosai. Muna son junan mu sosai, mu na mutunta juna.

    “ Alaƙar mu ta dan sauya- amma hakan ba ya nufin abunda mu ke ji kan junan mu ya ragu ba ko wani abu makamancin haka.”

    Sai dai kuma ba wai hakan na nufin komai na tafiya ba gargada bane.

    Khan ya ce su na dan samun gardama a wurin shirya fina-finai.

    “ Ba ma iya shirya fim ba tare da munyi gardama ba. A kowani mataki muna gardama kuma duk mu na da ra’ayi mai karfi,” a cewar shi.

    ‘’ Sai dai kuma ba ma daukan abu da zafi. Kawai mu na kokarin shawo kan ɗaya a cikin mu ne kan hanyan da ya fi dacewa a yi wani abu.’’

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Jigawa Backs Federal Health Reform Through SWAp Initiative

    July 15, 2025

    Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

    July 15, 2025

    AGILE Assesses 100 Girls With Cognitive, Developmental Disabilities

    July 14, 2025

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.