Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      BDC Operators Hand Evidence Against Kano Governor’s Aide in 6.5.BN Probe

      August 30, 2025

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Anger Boils in Tudun-Wada as Traders Vow Justice After Bloody Confrontation

      September 2, 2025

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Presidency Reverses NTA Shake-Up as Tinubu Orders Recall of Dembos

      September 2, 2025

      NAWOJ Mobilizes Citizens for Massive Voter Registration in Kano, Nigeria

      September 2, 2025

      FG Unveils Bold Energy Plan to Power Industry, Jobs and Innovation

      August 31, 2025

      FG Begins Service-Wide Audit to Eliminate Ghost Workers

      August 30, 2025

      TICAD9 Opens New Chapter in Africa,Japan Relations- AU

      August 28, 2025

      AU-CELAC Talks Focus on Trade, Investment, Reparatory Justice

      August 28, 2025

      AU Chairperson Champions Women Mediators in Peace Talks

      August 28, 2025

      President Tinubu Expands Nigeria’s Global Partnerships in Brazil

      August 26, 2025

      FG, UNICEF Train 60 Journalists on Ethical Child Rights Reporting

      September 2, 2025

      Just in : KNHA Approves ₦215.3bn 2025 Supplementary Budget

      September 1, 2025

      Nureini Jimoh Foundation Empowers Kano Widows with Cash

      September 1, 2025

      Gov Idris Assures ZADA of Sustaining Dev Trajectory in Kebbi

      September 1, 2025
    • Politics

      Dollar Video Scandal: Former Ganduje’s CPS, Anwar, Allegedly Retracts Statement As Witness

      August 29, 2025

      Kano Assembly Swears In Two Newly-Elected Lawmakers

      August 27, 2025

      ADC Woos Grassroots as Top Lagos Politicians Dump PDP, LP

      August 26, 2025

      Jonathan Best to Rescue Nigeria in 2027- North-West Group

      August 25, 2025

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      NYF Ta Yaba wa Farfesa Abdullahi Usman Sale Kan Nasarar Aikin Hajjin 2025

      September 1, 2025

      Tinubu Ya Haramta Safarar Yayan Kadanya Daga Najeriya

      August 27, 2025

      COPCLIS Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Gina Ilimin Addini-Makoda

      August 26, 2025

      NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

      August 25, 2025

      Sokoto: Mutane 6 Sun Mutu, 3 Sun Bace a Hatsarin Kwale-kwale

      August 25, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies
    Hausa

    Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies

    EditorBy EditorDecember 23, 2024Updated:December 23, 2024No Comments4 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1734945812669

    Fim din sa mai suna Lagaan da aka shirya a kan wasan kricket (Cricket) a karni na 19 lokacin mulkin Birtaniya, na daga cikin wadanda a ka zaba domin samun lambar yabo a rukunin fim din da ya fi fice da ba na turanci ba a shekarar 2002.

    A yanzu kuma Khan na kokarin kafa tarihi da fim din Laapataa Ladies. Idan ya yi nasara, fim din zai kasance fim din Indiya na farko da ya samu lambar yabon mai matukar muhimmanci.

    Dan Ibro: A True Icon in the Nigerian Entertainment Industry

    Ad 4

    A ranar Talata ne zai tabbatar ko fim din ya samu shiga jerin finafinan da ke neman lambar yabon.

    Khan ya ce bai san wani irin muhimmanci zai bai wa samun lambar yabo ba. “Masana’antar finafinai na cike da son rai” a cewarsa.

    Sai dai ya yarda cewa samun lambar yabon zai kasance abu mai muhimmanci ga Indiya.

    Ad 3

    “A gani na yan Indiya na matukar son fim kuma mun dade muna so mu samu lambar yabo a fim din Indiya a Oscars, wanda har yanzu ba mu samu nasara ba. A don haka yan kasar za su yi farin ciki mara misaltuwa idan muka yi nasara” inji shi.

    “Saboda yan kasar da kuma kasarmu, zan yi farin ciki sosai idan muka samu lambar yabon.”

    Ash Noor

    Fim din “Laapataa Ladies” wanda aka yi shi a kauye, yana ba da labarin wani matashi da ya yi kuskuren kai amaryar da ba tasa ba gida. A gefe guda kuwa matarsa ta bace, ta ƙare ita ke kula da kanta.”

    Fim din na barkwanci ne da ke nuna abubuwan da ake yi wa mata, kuma ya tabo batun nan mai jan hankali na cin zarafin mata a gidaje.

    Kano Censors Board NBC Partner To Ban Unlicensed Films Books

    Khan ya ce fim din na nuna abubuwa ma su muhimmanci a kan matsalolin mata, yancin su, da kuma hakkin su na zaben ma kansu abunda su ke so su yi”.

    Ya bayyana cewa tun da farko wadannan batutuwan ne ma suka janyo hankalin sa ga fim din.

    “ A wasu lokutan kana samun dama a matsayinka na mai ƙirƙire ƙirƙire domin ka wayar wa mutane kai kan wasu matsaloli da ake fuskanta a cikin alumma, “ inji shi.

    “ Mata a fadin duniya na fuskantar kalubale da dama a rayuwarsu. Mata na fuskanta matsaloli. Saboda haka na ji cewa ga wani labari nan wanda ya fito da hakan a yanayi mai kyau, shiyasa na so in shirya shi.”

    Kiran Rao da Aamir Khan sun halarci tantance Fim din Laapataa Ladies a ranar 27 ga watan Fabrairun 2024

    Khan ya kuma bukaci cewa tsohuwar matar sa Kiran Rao ce zata bayar da umurnin fim din.

    Aamir da Kiran wadanda suka yi aure a 2005, sun sanar da rabuwar su a shekarar 2021. Amma sun kasance tare, a aiki da kuma lokutan da ba na aiki ba.

    “ Ina tunanin dalilin da ya sa na zabi Kiran shi ne, na san cewa za tayi aikin cikin gaskiya, kuma abun da na so kenan,” inji shi.

    “ Abubuwan mu sunzo daya sosai. Muna son junan mu sosai, mu na mutunta juna.

    “ Alaƙar mu ta dan sauya- amma hakan ba ya nufin abunda mu ke ji kan junan mu ya ragu ba ko wani abu makamancin haka.”

    Sai dai kuma ba wai hakan na nufin komai na tafiya ba gargada bane.

    Khan ya ce su na dan samun gardama a wurin shirya fina-finai.

    “ Ba ma iya shirya fim ba tare da munyi gardama ba. A kowani mataki muna gardama kuma duk mu na da ra’ayi mai karfi,” a cewar shi.

    ‘’ Sai dai kuma ba ma daukan abu da zafi. Kawai mu na kokarin shawo kan ɗaya a cikin mu ne kan hanyan da ya fi dacewa a yi wani abu.’’

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    NYF Ta Yaba wa Farfesa Abdullahi Usman Sale Kan Nasarar Aikin Hajjin 2025

    September 1, 2025

    Tinubu Ya Haramta Safarar Yayan Kadanya Daga Najeriya

    August 27, 2025

    COPCLIS Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Gina Ilimin Addini-Makoda

    August 26, 2025

    NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

    August 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Presidency Reverses NTA Shake-Up as Tinubu Orders Recall of Dembos

    September 2, 2025

    NNPC Ltd. Appoints New Heads of Communications, Relations

    September 2, 2025

    NAWOJ Mobilizes Citizens for Massive Voter Registration in Kano, Nigeria

    September 2, 2025

    FG Reaffirms Commitment to Tackling Vaccine Hesitancy

    September 2, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.