Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      FG, U.S. Embassy Partner to Educate Nigerians on New Visa Rules

      August 9, 2025

      “Nigeria’s Future is Brighter”- Tinubu Hails TeenEagle Champions

      August 6, 2025

      Tinubu Orders Free Healthcare Rollout for Low-Income Retirees

      August 6, 2025

      RMAFC Trains ACTU on Anti-Corruption Standards

      August 3, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Gov. Yusuf Sacks Two Senior Aides Over Drug Baron Bail, Palliative Diversion

      August 9, 2025

      PROMAD, NYFF, SERDEC Unite to Drive Youth Inclusion in Nigeria’s OGP NAP IV

      August 8, 2025

      Kano Information Commissioner, 79 Others Inducted into NIPR

      August 7, 2025

      BUK Assures Justice for Slain Student, Collaborates with Security Agencies

      August 7, 2025
    • Politics

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

      August 8, 2025

      Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

      August 5, 2025

      An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

      August 5, 2025

      Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

      August 1, 2025

      Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

      August 1, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies
    Hausa

    Amir Khan Zai Kafa Tarihi Da Fim Din Sa Na Laapataa Ladies

    EditorBy EditorDecember 23, 2024Updated:December 23, 2024No Comments4 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1734945812669

    Fim din sa mai suna Lagaan da aka shirya a kan wasan kricket (Cricket) a karni na 19 lokacin mulkin Birtaniya, na daga cikin wadanda a ka zaba domin samun lambar yabo a rukunin fim din da ya fi fice da ba na turanci ba a shekarar 2002.

    A yanzu kuma Khan na kokarin kafa tarihi da fim din Laapataa Ladies. Idan ya yi nasara, fim din zai kasance fim din Indiya na farko da ya samu lambar yabon mai matukar muhimmanci.

    Dan Ibro: A True Icon in the Nigerian Entertainment Industry

    Ad 4

    A ranar Talata ne zai tabbatar ko fim din ya samu shiga jerin finafinan da ke neman lambar yabon.

    Khan ya ce bai san wani irin muhimmanci zai bai wa samun lambar yabo ba. “Masana’antar finafinai na cike da son rai” a cewarsa.

    Sai dai ya yarda cewa samun lambar yabon zai kasance abu mai muhimmanci ga Indiya.

    Ad 3

    “A gani na yan Indiya na matukar son fim kuma mun dade muna so mu samu lambar yabo a fim din Indiya a Oscars, wanda har yanzu ba mu samu nasara ba. A don haka yan kasar za su yi farin ciki mara misaltuwa idan muka yi nasara” inji shi.

    “Saboda yan kasar da kuma kasarmu, zan yi farin ciki sosai idan muka samu lambar yabon.”

    Ash Noor

    Fim din “Laapataa Ladies” wanda aka yi shi a kauye, yana ba da labarin wani matashi da ya yi kuskuren kai amaryar da ba tasa ba gida. A gefe guda kuwa matarsa ta bace, ta ƙare ita ke kula da kanta.”

    Fim din na barkwanci ne da ke nuna abubuwan da ake yi wa mata, kuma ya tabo batun nan mai jan hankali na cin zarafin mata a gidaje.

    MURDDI'S COLLECTION

    Kano Censors Board NBC Partner To Ban Unlicensed Films Books

    Khan ya ce fim din na nuna abubuwa ma su muhimmanci a kan matsalolin mata, yancin su, da kuma hakkin su na zaben ma kansu abunda su ke so su yi”.

    Ya bayyana cewa tun da farko wadannan batutuwan ne ma suka janyo hankalin sa ga fim din.

    “ A wasu lokutan kana samun dama a matsayinka na mai ƙirƙire ƙirƙire domin ka wayar wa mutane kai kan wasu matsaloli da ake fuskanta a cikin alumma, “ inji shi.

    “ Mata a fadin duniya na fuskantar kalubale da dama a rayuwarsu. Mata na fuskanta matsaloli. Saboda haka na ji cewa ga wani labari nan wanda ya fito da hakan a yanayi mai kyau, shiyasa na so in shirya shi.”

    Kiran Rao da Aamir Khan sun halarci tantance Fim din Laapataa Ladies a ranar 27 ga watan Fabrairun 2024

    Khan ya kuma bukaci cewa tsohuwar matar sa Kiran Rao ce zata bayar da umurnin fim din.

    Aamir da Kiran wadanda suka yi aure a 2005, sun sanar da rabuwar su a shekarar 2021. Amma sun kasance tare, a aiki da kuma lokutan da ba na aiki ba.

    “ Ina tunanin dalilin da ya sa na zabi Kiran shi ne, na san cewa za tayi aikin cikin gaskiya, kuma abun da na so kenan,” inji shi.

    “ Abubuwan mu sunzo daya sosai. Muna son junan mu sosai, mu na mutunta juna.

    “ Alaƙar mu ta dan sauya- amma hakan ba ya nufin abunda mu ke ji kan junan mu ya ragu ba ko wani abu makamancin haka.”

    Sai dai kuma ba wai hakan na nufin komai na tafiya ba gargada bane.

    Khan ya ce su na dan samun gardama a wurin shirya fina-finai.

    “ Ba ma iya shirya fim ba tare da munyi gardama ba. A kowani mataki muna gardama kuma duk mu na da ra’ayi mai karfi,” a cewar shi.

    ‘’ Sai dai kuma ba ma daukan abu da zafi. Kawai mu na kokarin shawo kan ɗaya a cikin mu ne kan hanyan da ya fi dacewa a yi wani abu.’’

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

    August 8, 2025

    Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

    August 5, 2025

    An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

    August 5, 2025

    Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

    August 1, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kenya 2025: Nigeria’s Youth Scrabble Team Set for Continental Battle

    August 9, 2025

    NUC Backs KHAIRUN, Pledges Support for University’s Growth

    August 9, 2025

    FG, U.S. Embassy Partner to Educate Nigerians on New Visa Rules

    August 9, 2025

    Kano’s Lungu Kal-Kal Promises Better Drainage, Less Flooding

    August 9, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.