Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

      August 18, 2025

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Mai Girma Gwamnan Kano Uba Ne Na Hakika Ga Marayu-Aisha Saji
    Hausa

    Mai Girma Gwamnan Kano Uba Ne Na Hakika Ga Marayu-Aisha Saji

    EditorBy EditorOctober 14, 2024Updated:October 14, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Harkokin Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta aiyana Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, a matsayin uba na hakika ga marayun Gidan Yara na Nassarawa.

    Kwamishiniyar ta yi wannan ikirarin ne jim kadan bayan da ya yi wa daya daga cikin marayun waliccin daurin auranta jiya Jumu’a bayan da ta yi nasarar samun mijin aure.

    Mai Girma Saji ta ce gwamnan wanda ya samu wakilcin Kwamishinan Harkokin Addini ya tabbatar wa da duniya shi uban marayu ne, wanda ke tare da su , yana nuna musu gata da kusancin da duk mai uba ke samu.

    Ad 4

    Ta kara da cewa, gatan ba a walicci kawai ya tsaya ba, “Gwamna Yusuf ya yi wa amarya gatan da ba duk mai uba zai samu irinsa ba. Ya yi mata kayan daki na fada, har da firinji, talabishan, garar kayan abinci da sauran su. Sannan an yi mata walima ta doka misali a event center.

    “Allah ya saka wa Mai Girma Gwamnan da mafi girman alkhairinSa a bisa wannan kyautatawa da ya yi wa wannan amarya tamu”, in ji Hajiya Saji.

    Tun da farko ta ce Gwamnan da kansa ne ma ya gayyaci al-ummah wajen daurin auren a katin gayyatar, gatan da ta ce ba lalle ba ne su a matsayin su na kwamishinoni su samu irinsa.

    Ad 3

    Ita ma Kwamishiniyar wacce take a matsayin uwa ga marayun ta tura wakilci na manyan daractocin ta maza da PA nata a yayin daurin aurtan da aka gudanar a massacin Jumu’a na Al-Furqan, kuma ya samu halartar dunbum masallata.

    An dauran auran a bisa sadaki dubu dari (#100,000) wanda aka biya lakadan.

    Ash Noor

    Tun da fari, amaryar Rabi Muhd Sani wacce daya ce daga cikin yaran gidan Nassarawa Children’s Home, ta samu mijin aure Nasiru Musa wanda ya bi hanyoyin da suka dace na neman aure ta hannun Kwamishiniya Hajiya Saji.

    Mai Girma Saji wacce ke cike da farin ciki yayin wannan biki ta kasance tare da daractocin ta mata da sauran ma’aikatan gidan marayun na Nassarawa.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    NLNG RA Gymnastics Club Shines at South African Championship

    August 18, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.