Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

      July 26, 2025

      San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

      July 24, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

      July 22, 2025

      Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

      July 21, 2025

      Kwamitin Gasar Karatun Alkur’ani Ya Koka da Zargin Almundahana

      July 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Mai Girma Gwamnan Kano Uba Ne Na Hakika Ga Marayu-Aisha Saji
    Hausa

    Mai Girma Gwamnan Kano Uba Ne Na Hakika Ga Marayu-Aisha Saji

    EditorBy EditorOctober 14, 2024Updated:October 14, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Harkokin Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta aiyana Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, a matsayin uba na hakika ga marayun Gidan Yara na Nassarawa.

    Kwamishiniyar ta yi wannan ikirarin ne jim kadan bayan da ya yi wa daya daga cikin marayun waliccin daurin auranta jiya Jumu’a bayan da ta yi nasarar samun mijin aure.

    Mai Girma Saji ta ce gwamnan wanda ya samu wakilcin Kwamishinan Harkokin Addini ya tabbatar wa da duniya shi uban marayu ne, wanda ke tare da su , yana nuna musu gata da kusancin da duk mai uba ke samu.

    Ad 4

    Ta kara da cewa, gatan ba a walicci kawai ya tsaya ba, “Gwamna Yusuf ya yi wa amarya gatan da ba duk mai uba zai samu irinsa ba. Ya yi mata kayan daki na fada, har da firinji, talabishan, garar kayan abinci da sauran su. Sannan an yi mata walima ta doka misali a event center.

    “Allah ya saka wa Mai Girma Gwamnan da mafi girman alkhairinSa a bisa wannan kyautatawa da ya yi wa wannan amarya tamu”, in ji Hajiya Saji.

    Tun da farko ta ce Gwamnan da kansa ne ma ya gayyaci al-ummah wajen daurin auren a katin gayyatar, gatan da ta ce ba lalle ba ne su a matsayin su na kwamishinoni su samu irinsa.

    Ad 3

    Ita ma Kwamishiniyar wacce take a matsayin uwa ga marayun ta tura wakilci na manyan daractocin ta maza da PA nata a yayin daurin aurtan da aka gudanar a massacin Jumu’a na Al-Furqan, kuma ya samu halartar dunbum masallata.

    An dauran auran a bisa sadaki dubu dari (#100,000) wanda aka biya lakadan.

    Ash Noor

    Tun da fari, amaryar Rabi Muhd Sani wacce daya ce daga cikin yaran gidan Nassarawa Children’s Home, ta samu mijin aure Nasiru Musa wanda ya bi hanyoyin da suka dace na neman aure ta hannun Kwamishiniya Hajiya Saji.

    Mai Girma Saji wacce ke cike da farin ciki yayin wannan biki ta kasance tare da daractocin ta mata da sauran ma’aikatan gidan marayun na Nassarawa.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

    July 26, 2025

    San Makwabciyarka Ta Hade Hannu da Majalisar Malamai

    July 24, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Raba Takin Zamani Ga Manoma a Gwarzo

    July 22, 2025

    Halin Da Gwamnan Katsina Ke Ciki Bayan Hatsarin Mota

    July 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

    July 27, 2025

    Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

    July 27, 2025

    Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

    July 27, 2025

    FG Launches Maiden National Self-Care Day

    July 27, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.