Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      “Nigeria’s Future is Brighter”- Tinubu Hails TeenEagle Champions

      August 6, 2025

      Tinubu Orders Free Healthcare Rollout for Low-Income Retirees

      August 6, 2025

      RMAFC Trains ACTU on Anti-Corruption Standards

      August 3, 2025

      ICPC, Ministry of Info Strengthen Public Service Integrity with ACTU

      August 3, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      PROMAD, NYFF, SERDEC Unite to Drive Youth Inclusion in Nigeria’s OGP NAP IV

      August 8, 2025

      Kano Information Commissioner, 79 Others Inducted into NIPR

      August 7, 2025

      BUK Assures Justice for Slain Student, Collaborates with Security Agencies

      August 7, 2025

      NAWOJ Kano Urges Support for Advancement of Women Journalists

      August 7, 2025
    • Politics

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

      August 8, 2025

      Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

      August 5, 2025

      An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

      August 5, 2025

      Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

      August 1, 2025

      Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

      August 1, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya
    Hausa

    KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

    EditorBy EditorAugust 8, 2025Updated:August 8, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250808 WA0103
    IMG 20250808 WA0101
    Wadansu daga cikin wadanda suka rabauta da gidan sauro

    A wani muhimmin mataki na yaki da cutar zazzabin cizon sauro, Karamar Hukumar Gwarzo ta kaddamar da rabon gidan sauro Mai sinadarin kashe sauro har guda 189,600 ga al’umma a fadin yankin.

    An kaddamar da wannan aikin ne a asibitin ’Yar Kasuwa da ke unguwar Alkalawa a cikin garin Gwarzo, inda jami’an lafiya suka bukaci al’umma da su rika amfani da gado-gadon a kullum domin kariya daga cutar.

    Da yake jawabi a wajen taron, Shugaban hukumar samar da Lafiya a matakin Farko na Karamar Hukumar, Alhaji Sulaiman Abdulqadir Karaye, wanda ya wakilci Shugaban Karamar Hukumar, Dr. Mani Tsoho Gwarzo, ya bukaci musamman mata da su kula da yadda ake amfani da gado-gadon.

    Ad 4

    NAFDAC Warns of Falsified Malaria Medication in Circulation

    “Ina shawartar jama’a kada su wanke ko su sayar da gado-gadon nan. A rika amfani da su kowace dare domin samun cikakkiyar kariya daga cizon sauro da cutar zazzabin sauro,” in ji shi.

    Alhaji Sulaiman ya kuma yaba wa Shugaban Karamar Hukumar, Sarkin Gwarzo, Gwamnatin Jihar Kano, shugabannin gargajiya, ma’aikatan lafiya da daukacin al’umma bisa hadin kan su wajen yaki da cututtuka.

    Ad 3

    A yayin taron, an mika takardar yabo ga Sarkin Gwarzo, Sarkin Dawaki Mai Tuta na Kano, Alhaji Bello Abubakar Gwarzo, saboda irin gudummawar da yake bayarwa wajen goyon bayan shirye-shiryen lafiya a yankin. An wakilce shi a wajen taron da Malam Kabiru Muhammad.

    Shi ma da yake jawabi, jami’in wayar da kan jama’a kan harkokin lafiya, Alhaji Abubakar Musa Karaye, ya shawarci al’umma da su rataye gado-gadon a waje mai inuwa na tsawon sa’o’i kafin fara amfani da su, saboda karfin maganin da aka saka a ciki.

    Ash Noor

    A nasa bangaren, Sarkin Gwarzo, ta bakin wakilinsa, ya yaba wa Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da Mataimakinsa Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, saboda kokarin da suke yi wajen bunkasa harkar lafiya da yaki da zazzabin cizon sauro.

    UNICEF Urges Kano to Extend Maternity Leave, Invest More in MNCH

    MURDDI'S COLLECTION

    Ya bukaci al’umma da su mayar da amfani da gado-gadon sauro na kowace dare tamkar wani bangare na rayuwar su domin kauce wa kamuwa da cututtukan da sauro ke yadawa.

    Wasu daga cikin wadanda suka amfana da kayan, ciki har da Malama Bilkisu Usman da Saifu Muhammad, sun nuna jin dadinsu tare da gode wa Gwamnatin Kano, Shugaban Karamar Hukumar da hadin gwiwar kungiyoyin ci gaba bisa wannan kyauta mai muhimmanci da zata kare rayukan jama’a.

    Wannan gagarumin shiri na daga cikin matakan da Gwamnatin Jihar Kano da kananan hukumomi ke dauka domin rage yawan kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro da kare lafiyar jama’a, musamman yara da mata masu juna biyu.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Zanga Zanga ta barke a China Saboda Cin Zalin Wata Daliba

    August 5, 2025

    An kama Matasan da suka kitsa garkuwar ƙarya don karɓar kuɗi a wajen mahaifin su

    August 5, 2025

    Jihar Kano da ECN, za su haɗa hannu kan tsaftataccen makamashi

    August 1, 2025

    Ambasada Tatari Ya Aike da Sakon Ta’aziyyar Buhari da Aminu Dantata

    August 1, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KH Gwarzo Ta Raba Gidan Sauro 189,600 Don Yaki da Maleriya

    August 8, 2025

    UNICEF Donates 12,948 Cartons of RUTF to Tackle Malnutrition in Kano

    August 8, 2025

    NANPF Names CSP Chijioke as Director Players’ Safety Security

    August 8, 2025

    Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

    August 8, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.