Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Argungu Fishing Festival Committee Resumes Preparations for 2026 Edition

      August 20, 2025

      Waiya to Chair Kano Voter Registration Mobilization Taskforce

      August 20, 2025

      New PCACC Chairman Promises Tougher Fight Against Corruption in Kano

      August 20, 2025

      WHD: AMG Foundation Commits ₦25M to Kano Humanitarian Trust Fund

      August 19, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

      August 20, 2025

      An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

      August 18, 2025

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya
    Hausa

    Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

    EditorBy EditorAugust 20, 2025Updated:August 20, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250820 WA0110

    Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurinta na tabbatar da ingancin aikin jarida tare da kiyaye ka’idojin aiki, da kuma ci gaba da yin aiki tare da masu ruwa da tsaki domin tsaftace fagen yada labarai.

    Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ne ya bayyana hakan a lokacin da kungiyar Young Female Professionals in Media (YFPM) ta kai masa ziyarar ban girma a ofishinsa.

    Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

    Ad 4

    Comrade Waiya ya bayyana cewa, koyaushe ma’aikatar ta na ganin muhimmancin yin aiki kafada da kafada da kungiyoyi wajen ci gaba da bunkasa harkokin yada labarai a jihar.

    Ya yabawa kungiyar YFPM bisa jajircewarsu wajen kare darajar aikin jarida, yana mai cewa wannan yunƙuri ya zo a kan gaba da kuma daidai da manufar ma’aikatar wajen inganta aikin jarida mai ma’ana.

    “A yau aikin jarida ya fuskanci kalubale na rashin bin ka’idoji, ba kawai a dandalin sada zumunta ba har ma a jaridun gargajiya. Wannan babban abin damuwa ne gare mu a matsayin gwamnati, saboda yana bata sunan jiharmu da kuma aikin jarida gaba ɗaya. Wannan ne ya sa muka kuduri aniyar yin aiki tare da kungiyoyi irin naku don dawo da mutunci da kima a aikin jarida,” in ji Waiya.

    Ad 3

    Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano

    Ya ƙara da cewa, Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Ƙwararrun ’Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ) sun amince da kafa kwamiti na dattawan ’yan jarida da za a kira da League of Veteran Journalists, domin tsara dabarun da za su ƙarfafa bin ka’ida da nagarta a aikin jarida.

    Ash Noor

    Kwamishinan ya tabbatarwa kungiyar YFPM da cikakken goyon bayan ma’aikatar ga duk wani yunƙuri da zai taimaka wajen tsaftace harkar yada labarai da inganta ƙwarewar ’yan jarida.

    A nata jawabin, Sakatariyar YFPM, Maryam Usman Nagado, ta bayyana cewa kungiyar ce ta farko a tarihin Kano da ta haɗa ƙwararrun matan ’yan jarida a wuri guda

    Ta ce sun zo ma’aikatar ne domin gabatar da kansu da kuma neman haɗin gwiwa ta hanyar kulla yarjejeniya (MoU) a fannoni da suka haɗa da horaswa, wayar da kan jama’a, ilimin jarida, da kuma ƙarfafa mata a aikin jarida.

    Nagado ta ƙara da cewa YFPM ta ƙunshi matan ’yan jarida, masu gabatar da shirye-shirye a gidajen rediyo da talabijin, da sauran masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai, waɗanda ke da kishin koyar da sababbin ’yan jarida, ƙarfafa bin ka’ida, da kuma taimakawa ci gaban al’umma ta hanyar jarida mai ɗorewa.

    Kungiyar ta yaba wa kwamishinan bisa irin ƙoƙarin da yake yi don kawo sauyi mai ma’ana a harkar yada labarai a jihar Kano.

    #AIKIN JARIDA #Waiya YFPM
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kebbi Communities Affected by Flooding to Get Relief as Govt Steps In

    August 20, 2025

    Communities Trapped as Flood Washes Away Roads, Bridges in Kebbi

    August 20, 2025

    Argungu Fishing Festival Committee Resumes Preparations for 2026 Edition

    August 20, 2025

    Coaches Urge NSC to Pay Athlete Grants Ahead of World Championships

    August 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.