Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025

      Abuja Marriage By Fatima Zahra Umar

      September 19, 2025

      How Women Farmers in Adamawa Are Leading Nigeria’s CSA Revolution

      September 5, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      UNICEF, Partners Launch Birth Registration Campaign in Gwarzo

      November 13, 2025

      Nasarawa LG Urges Residents to Register, Collect Voter Cards

      November 13, 2025

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Water Tank Explosion Injures Several in Jigawa’s Malam Madori

      October 5, 2025

      Media Must Choose Hope Over Despair- Tinubu Charges Editors

      November 13, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      Tinubu Committed to Empowering Nigerians Youth-Minister

      November 11, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      Gan Allah President Advocates Dialogue as Key to Sustainable Dev

      November 15, 2025

      FRSC Kano Marks African Road Safety Day, World Remembrance

      November 14, 2025

      UNICEF Pushes for Family Courts in Kebbi

      November 13, 2025

      KNSG Launches 5 Year Plan for Sustainable Rural, Community Dev

      November 12, 2025
    • Politics

      Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

      November 15, 2025

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025

      Nigerians Ready to Re-Elect Tinubu in 2027– Jigawa Governor

      September 25, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya
    Hausa

    Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

    EditorBy EditorAugust 20, 2025Updated:August 20, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250820 WA0110

    Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurinta na tabbatar da ingancin aikin jarida tare da kiyaye ka’idojin aiki, da kuma ci gaba da yin aiki tare da masu ruwa da tsaki domin tsaftace fagen yada labarai.

    Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ne ya bayyana hakan a lokacin da kungiyar Young Female Professionals in Media (YFPM) ta kai masa ziyarar ban girma a ofishinsa.

    Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

    Ad 4

    Comrade Waiya ya bayyana cewa, koyaushe ma’aikatar ta na ganin muhimmancin yin aiki kafada da kafada da kungiyoyi wajen ci gaba da bunkasa harkokin yada labarai a jihar.

    Ya yabawa kungiyar YFPM bisa jajircewarsu wajen kare darajar aikin jarida, yana mai cewa wannan yunƙuri ya zo a kan gaba da kuma daidai da manufar ma’aikatar wajen inganta aikin jarida mai ma’ana.

    “A yau aikin jarida ya fuskanci kalubale na rashin bin ka’idoji, ba kawai a dandalin sada zumunta ba har ma a jaridun gargajiya. Wannan babban abin damuwa ne gare mu a matsayin gwamnati, saboda yana bata sunan jiharmu da kuma aikin jarida gaba ɗaya. Wannan ne ya sa muka kuduri aniyar yin aiki tare da kungiyoyi irin naku don dawo da mutunci da kima a aikin jarida,” in ji Waiya.

    Isa Kaita College

    Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano

    Ya ƙara da cewa, Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Ƙwararrun ’Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ) sun amince da kafa kwamiti na dattawan ’yan jarida da za a kira da League of Veteran Journalists, domin tsara dabarun da za su ƙarfafa bin ka’ida da nagarta a aikin jarida.

    Ash Noor

    Kwamishinan ya tabbatarwa kungiyar YFPM da cikakken goyon bayan ma’aikatar ga duk wani yunƙuri da zai taimaka wajen tsaftace harkar yada labarai da inganta ƙwarewar ’yan jarida.

    A nata jawabin, Sakatariyar YFPM, Maryam Usman Nagado, ta bayyana cewa kungiyar ce ta farko a tarihin Kano da ta haɗa ƙwararrun matan ’yan jarida a wuri guda

    Ta ce sun zo ma’aikatar ne domin gabatar da kansu da kuma neman haɗin gwiwa ta hanyar kulla yarjejeniya (MoU) a fannoni da suka haɗa da horaswa, wayar da kan jama’a, ilimin jarida, da kuma ƙarfafa mata a aikin jarida.

    Nagado ta ƙara da cewa YFPM ta ƙunshi matan ’yan jarida, masu gabatar da shirye-shirye a gidajen rediyo da talabijin, da sauran masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai, waɗanda ke da kishin koyar da sababbin ’yan jarida, ƙarfafa bin ka’ida, da kuma taimakawa ci gaban al’umma ta hanyar jarida mai ɗorewa.

    Kungiyar ta yaba wa kwamishinan bisa irin ƙoƙarin da yake yi don kawo sauyi mai ma’ana a harkar yada labarai a jihar Kano.

    #AIKIN JARIDA #Waiya YFPM
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    AI, Legal Risks Take Center Stage at Kano Correspondents Retreat

    November 15, 2025

    Deadline Pressure, Trauma Fueling Depression Among Journalists-Psychiatrist

    November 15, 2025

    Gan Allah President Advocates Dialogue as Key to Sustainable Dev

    November 15, 2025

    Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

    November 15, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.