Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Batagari Sun Yashe Asusun Ajiyar Kudin Wani Dan Kasuwa A Kano

    EditorBy EditorJanuary 7, 2025Updated:January 7, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736273775294

    Wadansu batagari da ba a San ko su waye ba sun yashe asusun ajiyar bankin wani dattijo Mai shekaru sama da hamsin da biyar mai sana’ar fasassun robobi da ledoji a Kasuwar ‘YanKaba a jihar Kano.

    Lamarin ya afku ne a yau Talata inda mutumin mai Suna Alhaji Ibrahim Adamu ya Ziyarci daya daga cikin manyan bankunan dake titin Murtala Muhammad a Kwaryar birnin Kano domin cire kudi.

    Gwamnan Jihar Rivers Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Shekarar 2025

    Ad 4

    A cewar shi, tun da fari ya cire naira Dubu Dari in da ya sake yunkurin cire naira dubu ashirin Sai kudin suka ki fita, Sai ya sake yunkurin goge katin nashi Sai wani mutum dake tsaye a gefen shi Yace “ Baba kawo in goge maka Katin ka sake gwadawa”.

    KNHA Urges Ministry of Finance To Print Out LGAs Statements

    Alhaji Adamu ya kara da cewa Jim kadan bayan ya bar wajen cire kudin kawai Sai ya ga sakon Kar ta kwana Wanda ke nuni da cewa an cire naira Dubu dari biyar a asusun na shi .

    Ad 3

    Wanda hakan ta sa ya bazama izuwa bankin da asusun na shi yake domin ya shigar da korafi.

    Ya Kuma bayyana cewa a yanzu haka wadancan batagari Sun samu nasarar kwashe kudi naira Dari bakwai da saba’in da bakwai.

    Adamu ya ce,wancan mutum daya karbi Katin cire kudi domin ya goge mishi ne ya sauya mishi da wani Wanda ba na shi ba.

    “Ban Kuma gane cewa ya sauya mun katin na ATM ba sai da na je bankin suka karba suka duba a computer inda suka sanar da ni cewa katin ba nawa bane, kuma a bankin ne ma aka gani cewa an Kuna cire naira Dubu Dari biyu da Kuma naira Dubu saba’in bayan an Fara cire naira Dubu Dari biyar”

    “Da na sanar da bankin sun yi gaggawar toshe asusun tare da aikewa babban ofishin su korafin domin daukan matakin daya dace”

    Alhaji Adamu yayi kira ga Alumma da su gujewa fadawa hannun batagari tare da kiyaye Baiwa duk wani Wanda ba su sani ba katin cirar kudi da sunan zai taimaka musu.

    “Duk Kuma Wanda yayi kokarin karbar Karin cire kudi a hannun ka Kada ka bashi saboda cutar da Kai zai yi kamar yanda ka yi mun”

    Idan zaku iya tunawa a makonnin da suka gabata ne Jarumar finafinan hausa Mansirah Isah ta bayyana yanda aka wawashe Mata miliyoyin nairori a asusun ajiyar ta na banki.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    Barau FC Arrives Asaba for NNL, Targets NPFL Promotion

    July 3, 2025

    Edu Reform in Focus as Kano Partners PLANE for MTSS Workshop

    July 3, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.