Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

      July 30, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Batagari Sun Yashe Asusun Ajiyar Kudin Wani Dan Kasuwa A Kano
    Hausa

    Batagari Sun Yashe Asusun Ajiyar Kudin Wani Dan Kasuwa A Kano

    EditorBy EditorJanuary 7, 2025Updated:January 7, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736273775294

    Wadansu batagari da ba a San ko su waye ba sun yashe asusun ajiyar bankin wani dattijo Mai shekaru sama da hamsin da biyar mai sana’ar fasassun robobi da ledoji a Kasuwar ‘YanKaba a jihar Kano.

    Lamarin ya afku ne a yau Talata inda mutumin mai Suna Alhaji Ibrahim Adamu ya Ziyarci daya daga cikin manyan bankunan dake titin Murtala Muhammad a Kwaryar birnin Kano domin cire kudi.

    Gwamnan Jihar Rivers Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Shekarar 2025

    Ad 4

    A cewar shi, tun da fari ya cire naira Dubu Dari in da ya sake yunkurin cire naira dubu ashirin Sai kudin suka ki fita, Sai ya sake yunkurin goge katin nashi Sai wani mutum dake tsaye a gefen shi Yace “ Baba kawo in goge maka Katin ka sake gwadawa”.

    KNHA Urges Ministry of Finance To Print Out LGAs Statements

    Alhaji Adamu ya kara da cewa Jim kadan bayan ya bar wajen cire kudin kawai Sai ya ga sakon Kar ta kwana Wanda ke nuni da cewa an cire naira Dubu dari biyar a asusun na shi .

    Ad 3

    Wanda hakan ta sa ya bazama izuwa bankin da asusun na shi yake domin ya shigar da korafi.

    Ya Kuma bayyana cewa a yanzu haka wadancan batagari Sun samu nasarar kwashe kudi naira Dari bakwai da saba’in da bakwai.

    Ash Noor

    Adamu ya ce,wancan mutum daya karbi Katin cire kudi domin ya goge mishi ne ya sauya mishi da wani Wanda ba na shi ba.

    “Ban Kuma gane cewa ya sauya mun katin na ATM ba sai da na je bankin suka karba suka duba a computer inda suka sanar da ni cewa katin ba nawa bane, kuma a bankin ne ma aka gani cewa an Kuna cire naira Dubu Dari biyu da Kuma naira Dubu saba’in bayan an Fara cire naira Dubu Dari biyar”

    “Da na sanar da bankin sun yi gaggawar toshe asusun tare da aikewa babban ofishin su korafin domin daukan matakin daya dace”

    Alhaji Adamu yayi kira ga Alumma da su gujewa fadawa hannun batagari tare da kiyaye Baiwa duk wani Wanda ba su sani ba katin cirar kudi da sunan zai taimaka musu.

    “Duk Kuma Wanda yayi kokarin karbar Karin cire kudi a hannun ka Kada ka bashi saboda cutar da Kai zai yi kamar yanda ka yi mun”

    Idan zaku iya tunawa a makonnin da suka gabata ne Jarumar finafinan hausa Mansirah Isah ta bayyana yanda aka wawashe Mata miliyoyin nairori a asusun ajiyar ta na banki.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Port Harcourt Refinery Not for Sale- NNPC Boss

    July 30, 2025

    CITAD Cautions DSS Against Arbitrary Intimidation of Citizens

    July 30, 2025

    MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

    July 30, 2025

    Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

    July 30, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.