Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    EditorBy EditorJune 21, 2024Updated:August 7, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240621 WA0026

    A yayin da yanayin damina ke ci gaba da kankama, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su kula sosai wajen amfani da ruwan sama a wajen sha da sauran ayyukan yau da kullum.

    Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi gargaɗin a cikin wata sanarwa da ta fito daga sashin yaɗa labarai da hulɗa da jama’a, mai ɗauke da sa hannun shugaban sashin, Ibrahim Abdullahi, aka raba wa manema labarai.

    READ ALSO: Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Ad 4

    Kwamishinan ya ce lokacin saukar ruwan sama lokaci ne da ke tattare da hatsari na samuwar cutar amai da gudawa wanda tuni wasu jihohi a Najeriya sun gamu da matsalar, yana mai cewa wannan dalili ne ya sa wajibi a ja hankalin alumma da cewa rigakafi ya fi magani.

    Dakta Labaran ya ci gaba da cewa wajibi ne mutane su kula da abin da za su ci da wanda za su sha, musamman kayan lambu, kayan marmari da kuma ruwan sha, ya ƙara da cewa tilas jama’a su kula da waɗannan ƙwarai da gaske domin kar a ci ko a sha gurɓataccen abinci ko ruwa.

    “Yana da kyau mutane su fahimci cewa, ruwan saman da ake yi a farkon damina ba mai kyau ba ne. Idan ya zama dole sai an yi amfani da shi, to a tabbata an yi amfani da dukkan sinadaran tsaftace ruwa; a dafa a tace kafin a yi amfani da shi. Yin haka zai taimaka sosai wajen hana kamuwa da cutar amai da gudawa”, ya ja hankalin al’umma.

    Ad 3

    Kwamishinan ya kuma ja hankalin jama’a wajen amfani da kayan lambu da na marmari, inda ya ce wajibi su ma a tabbatar an wanke su sosai da ruwa mai tsafta kafin a yi amfani da su kasancewar sayo su ake yi daga kasuwa ba tare da cikakkiyar tsafta ba.

    Daga nan sai ya tabbatar da ƙudirin gwamnatin Alhaji Abba Kabir Yusuf na ci gaba da kula da lafiyar al’ummar jihar Kano a ko da yaushe, kasancewar fannin lafiya na ɗaya daga ɓangarorin da Gwamnan ya bai wa muhimmanci.

    Daga ƙarshe, Dakta Labaran ya ja hankalin al’umma da kada su yi ƙasa a gwiwa wajen ziyartar asibiti mafi kusa yayin da duk aka kamu da rashin lafiya, yana mai addu’ar Allah Ya kiyaye jihar Kano da al’ummarta, “Amma fa wajibi sai mun kiyaye kanmu, sannan Allah zai kiyaye mu.”

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    BOOST Unveils VaxSocial to Combat Vaccine Hesitancy in Kano

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.