Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG, Communities Hold Consultative Meeting Over Taludu Flyover

      June 14, 2025

      Alliance of ’91’ Old Boys’ Welfare Packages Uplift Local Communities

      June 10, 2025

      Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

      June 8, 2025

      Fire Destroys Goods Worth Millions at Farm Centre GSM Market

      June 6, 2025

      Keyamo Orders Probe into AIRPEACE-Oshiomhole Airport Incident

      June 13, 2025

      Keyamo Rebukes FCCPC Over Air Peace Fare Probe

      June 13, 2025

      June 12:Tinubu Confers Nat’l Honours on Abiola, Yar’adua Others

      June 12, 2025

      NAWOJ Commends Ondo CPS for Supporting Journalists’ Widows

      June 6, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      “Haiti’s Crisis: 1.3 Million Forced from Homes by Violence”-IOM

      June 11, 2025

      UK, 29 Others Decry Sudan Humanitarian Convoy Attack

      June 7, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Prof Omotayo Withdraws Yushau Shuaib from NIPSS over Economic Articles

      June 16, 2025

      20 Kano-Based Groups Petition IGP Over ‘Incendiary’ Statement by Ex-SSG Usman Alhaji

      June 13, 2025

      KNSG Rebuts $6.6M Loan Allegation, Urges Public to Disregard False Claims

      June 12, 2025

      Governor Uba Sani Swears In Key Officials, Urges Service to Kaduna

      June 12, 2025
    • Politics

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025

      Hon. Gaya Reaffirms Commitment to Constituency Progress

      June 9, 2025

      “Governors’ Backing Can’t Guarantee Election Win”- Ndume

      June 9, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025

      Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

      June 3, 2025

      Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

      June 3, 2025

      Ba Mu Ba ‘Yan Majalisa Tikitin Atomatik ba- Jam’iyar APC

      June 3, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    EditorBy EditorJune 21, 2024Updated:August 7, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240621 WA0026

    A yayin da yanayin damina ke ci gaba da kankama, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su kula sosai wajen amfani da ruwan sama a wajen sha da sauran ayyukan yau da kullum.

    Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi gargaɗin a cikin wata sanarwa da ta fito daga sashin yaɗa labarai da hulɗa da jama’a, mai ɗauke da sa hannun shugaban sashin, Ibrahim Abdullahi, aka raba wa manema labarai.

    READ ALSO: Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Ad 4

    Kwamishinan ya ce lokacin saukar ruwan sama lokaci ne da ke tattare da hatsari na samuwar cutar amai da gudawa wanda tuni wasu jihohi a Najeriya sun gamu da matsalar, yana mai cewa wannan dalili ne ya sa wajibi a ja hankalin alumma da cewa rigakafi ya fi magani.

    Dakta Labaran ya ci gaba da cewa wajibi ne mutane su kula da abin da za su ci da wanda za su sha, musamman kayan lambu, kayan marmari da kuma ruwan sha, ya ƙara da cewa tilas jama’a su kula da waɗannan ƙwarai da gaske domin kar a ci ko a sha gurɓataccen abinci ko ruwa.

    “Yana da kyau mutane su fahimci cewa, ruwan saman da ake yi a farkon damina ba mai kyau ba ne. Idan ya zama dole sai an yi amfani da shi, to a tabbata an yi amfani da dukkan sinadaran tsaftace ruwa; a dafa a tace kafin a yi amfani da shi. Yin haka zai taimaka sosai wajen hana kamuwa da cutar amai da gudawa”, ya ja hankalin al’umma.

    Ad 3

    Kwamishinan ya kuma ja hankalin jama’a wajen amfani da kayan lambu da na marmari, inda ya ce wajibi su ma a tabbatar an wanke su sosai da ruwa mai tsafta kafin a yi amfani da su kasancewar sayo su ake yi daga kasuwa ba tare da cikakkiyar tsafta ba.

    Daga nan sai ya tabbatar da ƙudirin gwamnatin Alhaji Abba Kabir Yusuf na ci gaba da kula da lafiyar al’ummar jihar Kano a ko da yaushe, kasancewar fannin lafiya na ɗaya daga ɓangarorin da Gwamnan ya bai wa muhimmanci.

    Daga ƙarshe, Dakta Labaran ya ja hankalin al’umma da kada su yi ƙasa a gwiwa wajen ziyartar asibiti mafi kusa yayin da duk aka kamu da rashin lafiya, yana mai addu’ar Allah Ya kiyaye jihar Kano da al’ummarta, “Amma fa wajibi sai mun kiyaye kanmu, sannan Allah zai kiyaye mu.”

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025

    NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

    June 7, 2025

    Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

    June 3, 2025

    Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

    June 3, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Prof Omotayo Withdraws Yushau Shuaib from NIPSS over Economic Articles

    June 16, 2025

    AHBN Recommends Swift Funding to Curb Zero Dose in Kano

    June 16, 2025

    How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

    June 16, 2025

    NITDA Inspires Students with Hands-On Tour of AI, Robotics Centre

    June 16, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.