Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Entertainment

    Hukumar Tace fina finai Za Ta Kwace Lasisin Gidajen Wasanni

    EditorBy EditorApril 8, 2024Updated:August 2, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    A kokarin sa na tabbatar da ana bin dokoki sau da kafa, Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta jahar Kano KSCB Abba El-mustapha ya kafa wani kwamiti na musamman wanda zai sanya idanu  akan  yanda gidajen wasanni a Kano suka gudanar da shagul-gulan bikin karamar sallah.

    Abba El-mustapha na wannan jawabin a yau yayin kaddamar da shugabancin kwamitin tare da membobin su karkashin jagoranci daraktan kudi da mulki na Hukumar Alhaji Abdulkarim Badamasi sai daraktan dake lura da sashin shirya fina-finai Idiris zakari ya’u zaura da kuma daraktan dake lura da sashin Dab’i  Abubakar Zakari Garin babba sai masu aikawa gwamna rahoto Namusamman daya shafi Hukumar wato (SSR da SR) da kuma sauran ma’aikatan Hukumar a matsayin membobin kwamitin.

    READ MORE: Kano Censorship Board Seeks NBC Support to Curb Unlicensed Media Content

    Ad 4

    Ya ce manufar kafa wannan kwamitin shine tabbatar da bin doka tare da dakile duk wani abu da ake tunanin zaici karo da al’adah ko tarbiyar addinin musulunci.

    Abba El-mustapha yace aikin kwamitin shine zagayawa gidajen wasannin domin lura da su tare da kawowa Hukumar rahoto kan yadda suka gudanar da shagul-gulan bikin sallar, a inda ya kuma yi kira ga wanda aka zabo a matsayin yan kwamitin dasu maida hankali a kan aikin da aka basu tare da kawo rahoton da ake da bukata.

    Shugaban ya sha alwashin hukunta duk wani gidan wasan da aka samu da laifin karya doka Wanda hukuncin ka iya kaiwa da kwace lasisin sa na dun-dun.

    Ad 3

    READ ALSO::Hisbah Moves To Regulate Social Media In Kano

    A karshe ya kuma yi kira ga masu gidajen wasannin dake fadin jahar Kano musamman masu gidajen gala da sauran gidajen kallon dake gudanar da wasa a lokacin bikin sallah dasu bi dokar hukumar sau da kafa kamar yadda suka saba yi a baya.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    BOOST Unveils VaxSocial to Combat Vaccine Hesitancy in Kano

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.