Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

      July 30, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » K/H Tarauni Ta Yi Bankwana Da Ma’aikatan Da Suka Yi Ritaya
    Hausa

    K/H Tarauni Ta Yi Bankwana Da Ma’aikatan Da Suka Yi Ritaya

    EditorBy EditorDecember 31, 2024Updated:December 31, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1735628018289

    Daraktan Mulki da Kudi na karamar hukumar Tarauni Alhaji Abdulkadir Muhammad Arabu, tare da shugaban sassa na karamar hukumar, Suleiman Umar sun kammala aikinsu a yau na tsowon shekaru 35.

    Tarauni LGA Bids Farewell to Long-Serving Director, HOD

    Inda Daraktan Mulki Mai barin Gado ya Mika kujerar Daraktan mulki ga ma’ajin karamar Tarauni kwamared Bello Hassan Durimin zungura.

    Ad 4

    Yayin da Suleiman Umar ya Mika kujerar sa ta cpo ga shugaban ma’aikata Nazifi Bello shi Kuma ya Mika kejarar ta shugaban ma’aikata ga Tijjani Muhammad Lawan.

    K/H Tarauni Ta Yi Alkawarin Aiki Da Kungiyoyin Cigaban Alumma

    Sai Kuma ma’ajjin karamar hukumar ya Mika kujerar sa ga kashiyan karamar hukumar Ahmed M Ahmed dukkanin su a matsayin riko.

    Ad 3

    Alhaji Abdulkadir Muhammad Arabu Wanda ya yi fice wajen gudanar da ayyukansa cikin kwazo, jajircewa, da kishin ci gaban al’umma da ciyar da ma’aikatan karamar hukumar wanda hakan ya taimaka wajen bunkasa ayyukan karamar hukumar Tarauni

    A yayin bikin kammala aikinsa, ya mika ragamar kujerarsa ga Ma’ajjin Karamar Hukumar Tarauni kwamared Bello Hassan, a wani taro da aka gudanar a ofishin shugaban karamar hukumar Tarauni.

    Ash Noor

    Alh Abdulkadir Muhammad Arabu ya roko Alumar karamar hukumar Tarauni da ma’aikatan yankin dacewa duk Wanda ya batawa bisa kuskure ya yafemasa idan shi Kuma yace shi dai duk Wanda yabata masa ya yafe

    Shugaban K/H Tarauni Ya Rantsar Da Kansiloli Masu Gafaka

    Alhaji Abdulkadir Muhammad Arabu da shugaban sassa Suleiman Umar sun godewa Alummar karamar hukumar da shugaban karamar hukumar Ahmed Ibrahim Muhammad sekure bisa hadin Kai da goyen baya Daya basu har suka kammala aikinsu lafiya

    A jawabinsa sabon Daraktan rikon na karamar hukumar Tarauni kwamared Bello Hassan yayi Alkawarin yin aiki tukuru wajan Kara farfado da aiyyukan karamar hukumar Tarauni inda ya nemi hadin Kai da goyen ga ma’aikatan yankin da shugaban karamar hukumar domin ya sauke nauyin da aka dura masa

    Dayake jawabi shugaban karamar hukumar Tarauni Alh Ahmed Ibrahim Muhammad sekure ya yabawa Tsohon Daraktan mulki Mai barin gado Alh Abdulkadir Muhammad Arabu da shugaban sassa Suleiman Umar bisa yadda suka nuna jajircewar su wajan bashi dukkanin da shawarwari a lokacin daya kama Aikin bayan zabansa a shugabancin karamar hukumar Tarauni

    Ahmed Ibrahim Muhammad sekure daganan yayi fatan Alkairi sabon Daraktan Mulki da Kudi na rikon kwamared Bello Hassan a rikon da zaiyi

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Port Harcourt Refinery Not for Sale- NNPC Boss

    July 30, 2025

    CITAD Cautions DSS Against Arbitrary Intimidation of Citizens

    July 30, 2025

    MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

    July 30, 2025

    Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

    July 30, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.