Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

      May 9, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Akwa Ibom Gov Flags Off Section 3B of Lagos-Calabar Highway

      April 18, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Kaduna

    EditorBy EditorJanuary 22, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1719238698078

    Wata Babbar Kotun Jihar Kaduna ta sake ƙin bayar da beli ga tsohon Shugaban Ma’aikata na tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, Alhaji Bashir Sa’idu.

    El-Rufa’i Sues Kaduna House Of Assembly Over N432 Billion Claim

    Kotun ta umarci a sake maida shi gidan gyaran hali bayan gurfanar da shi bisa tuhume-tuhume 10 da suka shafi zargin almundahana, wawure kuɗi, da sata a Gwamnatin Malam Nasiru El-Rufai.

    Ad 4

    ICPC Takes Ex-Kaduna Commissioner to Court Over N155 Million

    Yayin gabatar da shari’ar a gaban Mai Shari’a Isa Aliyu a ranar Talata, an karanta tuhume-tuhumen 10 a gaban Alkali, inda ya musanta su baki ɗaya.

    Cikin tuhume-tuhumen, an zargi tsohon kwamishinan da sayar da dala miliyan $45 na gwamnatin Jihar Kaduna—daidai da Naira biliyan 18.45.

    Ad 3

    Kaduna Ultra-Modern Hospital Nears Completion

    An kuna yi Zargin cewa a lokacin ya sayar da ko wace dala daya akan farashin Naira 498 a kan kowace dala, wanda hakan ya jawo hasarar Naira biliyan 3.96 ga gwamnatin jihar.

    A cewar masu gabatar da ƙara, an ce laifin ya faru ne a shekarar 2022, lokacin da Sa’idu yake matsayin Kwamishinan Kuɗi a gwamnatin El-Rufai.

    Masu gabatar da ƙara sun ƙara bayyana cewa, suna zargin Sa’idu ya yi almundahana da Naira biliyan 3.96, wanda ya saɓa wa Sashe na 18 na Dokar Hana Almundahana ta 2022.

    Lauyan wanda ake tuhuma, M.I. Abubakar, ya sanar da kotun cewa akwai buƙatar kotun ta bayar da beli ga wanda yake karewa, Alhaji Bashir Sa’idu, domin ya riga ya shafe kwanaki 21 a tsare tun bayan da aka kama shi a ranar 2 ga Janairu, 2025.

    Ya kuma bayyana wa kotun cewa an gabatar da buƙatar beli tun ranar 16 ga Janairu, yana mai cewa bayar da beli zai bashi damar yin shirin kare kansa yadda ya kamata kan tuhume-tuhumen da ake masa.

    Sai dai Lauyan masu gabatar da ƙara, Farfesa Nasiru Aliyu, ya ƙi amincewa da buƙatar belin, yana mai cewa doka ta tanadi a bawa masu gabatar da ƙara kwanaki bakwai domin gabatar da amsar su kan buƙatar belin.

    Bayan hutun mintuna 40, Mai Shari’a Isa Aliyu ya yanke hukunci cewa a ba masu gabatar da ƙara isasshen lokaci kamar yadda doka ta tanada domin su gabatar da nasu amsar kan buƙatar belin.

    Kotun ta ɗage shari’ar zuwa ranar 23 ga watan Janairu, 2025 domin sauraron buƙatar belin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Nigeria Pushes Forward with Crude Sales in Naira Initiative

    May 9, 2025

    Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

    May 9, 2025

    KNSG to Showcase Plans at 2025 Nigeria Education Forum Summit

    May 9, 2025

    World Bank Delegation Visits Kano for ACReSAL Project Review

    May 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.