Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kotu Ta Kori Karar Da Aka Shigar Akan Shugaban Kantin Kwari Balarabe Tatari
    Hausa

    Kotu Ta Kori Karar Da Aka Shigar Akan Shugaban Kantin Kwari Balarabe Tatari

    EditorBy EditorDecember 18, 2024Updated:December 18, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240517 WA0007

    Wata kotun a jihar Kano zaman ta a miller road Karkashin jagorancin Mai shari’a Fatima Adamu ta kori karar da wadansu ‘yan kasuwa suka shigar suna kalubalantar shugaban hadaddiyar kungiyar ‘yan Kasuwar kantin kwari Ambasada Akasim Ishaq Tatari Wanda aka fi sani da Balarabe Tatari.

    Tunda fari dai wadansu mutane bakwai ne suka sanar da cewa sun dakatar da zababben shugaban na katin Kwari saboda wadansu zarge zarge tare Kuma da garzayawa gaban kotun domin shigar da Kara.

    Mun Samar Da Masu Tsaro Sama Da 700 A Kasuwar Kwari-Tatari

    Ad 4

    A zantawar sa da manema labarai Ambasada Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidaje kuma shugaban zauren kantin Kwari Tatari ya bayyana nasarar daya samu a matsayin gagarumjn cigaba ga shugabancin kasuwar.

    Ya ce lauyan shi Barrister Suraj Said ya samu nasara akan karar da aka shigar akan wadansu zarge zarge guda shida.

    “Inda kotun ta ce Zargin na Sun bashi da tushe ballantana makama a don haka ta kori karar”

    Ad 3

    Ambasada Balarabe ya ce wadancan mutane basu da hurumin dakatar da shi a matsayin zababben shugaban Kasuwar.

    An nada shugaban kungiyar Kasuwar Kwari jakadan zaman lafiya

    Ash Noor

    “Ina zargin sun hada Kai ne da iyayen gidan su suna kulle kulle domin ganin bayan mu Kuma ina Zargin dalilin da yasa aka yi mana tayin wancan kujera a daga mu Kuma a buga mu da Kasa”

    “Bayan mun samu nasara a matsayin mu na shuwagabannin kungiyar babu rashawa ba cuta ba cutarwa shi yasa suka ja wasu daga cikin exco din mu suka hada clique Suna yasa farfaganda akan muna yin abubuwan da basu dace ba”

    Shugaban hadaddiyar kungiyar Kasuwar ta Kwari ya ce wadancan mutane sun yada maganganu na kage wandanda basu da tushe ballantana makaman.

    ‘Yan Kasuwar Kwari sun yi kira da a magance yawan haraji a Kano

    Ya ce dattawan Kasuwar ta kantin Kwari Sun yi kokarin sasanta lamarin amma abun takaicin Sai wadancan mutane suka zagaya suka shigar da karar da aka kora a yau.

    Balarabe Tatari yace tun bayan zaben shi a matsayin shugaban Kasuwar ya gudanar da ayyukan cigaba wandanda suka hada da samar da titi Mai kwalta da Kuma magudanan ruwa a wadansu sassan Kasuwar.

    “Mun jajirce wajen Samar da abubuwan more rayuwa kamar inganta network din waya Wanda yake haifar da koma baya ga harkokin sadarwa cikin wasu da dama”

    Yayi kira ga ‘yan Kasuwar da su zo a hada Karfi wajen ciyar da Kasuwar ta kantin Kwari gaba tare da neman tafiyar dukannin wandanda ya bata wa rai.

    Idan zaku iya tunawa a watannin da suka gabata ne wadansu mutane suka sanar da cewa Sun dakatar da Shugaban na kungiyar ‘yan kasuwar kantin Kwari Ambasada Balarabe Tatari

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

    July 29, 2025

    Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

    July 29, 2025

    UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

    July 29, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.