Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Kotu Ta Kori Karar Da Aka Shigar Akan Shugaban Kantin Kwari Balarabe Tatari

    EditorBy EditorDecember 18, 2024Updated:December 18, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240517 WA0007

    Wata kotun a jihar Kano zaman ta a miller road Karkashin jagorancin Mai shari’a Fatima Adamu ta kori karar da wadansu ‘yan kasuwa suka shigar suna kalubalantar shugaban hadaddiyar kungiyar ‘yan Kasuwar kantin kwari Ambasada Akasim Ishaq Tatari Wanda aka fi sani da Balarabe Tatari.

    Tunda fari dai wadansu mutane bakwai ne suka sanar da cewa sun dakatar da zababben shugaban na katin Kwari saboda wadansu zarge zarge tare Kuma da garzayawa gaban kotun domin shigar da Kara.

    Mun Samar Da Masu Tsaro Sama Da 700 A Kasuwar Kwari-Tatari

    Ad 4

    A zantawar sa da manema labarai Ambasada Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidaje kuma shugaban zauren kantin Kwari Tatari ya bayyana nasarar daya samu a matsayin gagarumjn cigaba ga shugabancin kasuwar.

    Ya ce lauyan shi Barrister Suraj Said ya samu nasara akan karar da aka shigar akan wadansu zarge zarge guda shida.

    “Inda kotun ta ce Zargin na Sun bashi da tushe ballantana makama a don haka ta kori karar”

    Ad 3

    Ambasada Balarabe ya ce wadancan mutane basu da hurumin dakatar da shi a matsayin zababben shugaban Kasuwar.

    An nada shugaban kungiyar Kasuwar Kwari jakadan zaman lafiya

    “Ina zargin sun hada Kai ne da iyayen gidan su suna kulle kulle domin ganin bayan mu Kuma ina Zargin dalilin da yasa aka yi mana tayin wancan kujera a daga mu Kuma a buga mu da Kasa”

    “Bayan mun samu nasara a matsayin mu na shuwagabannin kungiyar babu rashawa ba cuta ba cutarwa shi yasa suka ja wasu daga cikin exco din mu suka hada clique Suna yasa farfaganda akan muna yin abubuwan da basu dace ba”

    Shugaban hadaddiyar kungiyar Kasuwar ta Kwari ya ce wadancan mutane sun yada maganganu na kage wandanda basu da tushe ballantana makaman.

    ‘Yan Kasuwar Kwari sun yi kira da a magance yawan haraji a Kano

    Ya ce dattawan Kasuwar ta kantin Kwari Sun yi kokarin sasanta lamarin amma abun takaicin Sai wadancan mutane suka zagaya suka shigar da karar da aka kora a yau.

    Balarabe Tatari yace tun bayan zaben shi a matsayin shugaban Kasuwar ya gudanar da ayyukan cigaba wandanda suka hada da samar da titi Mai kwalta da Kuma magudanan ruwa a wadansu sassan Kasuwar.

    “Mun jajirce wajen Samar da abubuwan more rayuwa kamar inganta network din waya Wanda yake haifar da koma baya ga harkokin sadarwa cikin wasu da dama”

    Yayi kira ga ‘yan Kasuwar da su zo a hada Karfi wajen ciyar da Kasuwar ta kantin Kwari gaba tare da neman tafiyar dukannin wandanda ya bata wa rai.

    Idan zaku iya tunawa a watannin da suka gabata ne wadansu mutane suka sanar da cewa Sun dakatar da Shugaban na kungiyar ‘yan kasuwar kantin Kwari Ambasada Balarabe Tatari

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NITDA, Japan Deepen Digital Ties to Boost Nigeria’s Tech Ecosystem

    July 3, 2025

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    Barau FC Arrives Asaba for NNL, Targets NPFL Promotion

    July 3, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.