Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

      July 3, 2025

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      SGOF Reiterates Need for Mapping in National Security Strategy

      July 5, 2025

      FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

      July 3, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Nigeria Signs Historic Manpower Partnership with Saint Lucia

      July 3, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      11 New Special Advisers Appointed by Governor Yusuf in Kano

      July 6, 2025

      Kano HoS Honoured with AFSA Humanitarian Award

      July 6, 2025

      KDSG Launches Free Bus Service for Civil Servants, Students

      July 6, 2025

      VON, Tanzania Strengthen Ties Through Swahili Broadcast Initiative

      July 5, 2025
    • Politics

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      SKY Ya Sauka Daga Shugabancin Uban Gammayyar ’Yan Kasuwa A Kano

      July 6, 2025

      Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya

      July 4, 2025

      Minista Ya Kaddamar da Sabon Dakin Jira a Filin Jirgin Sokoto

      July 4, 2025

      Kotu Ta Umarci Majalisar Dattawa Ta Dawo da Sanata Natasha

      July 4, 2025

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Mun Samar Da Masu Tsaro Sama Da 700 A Kasuwar Kwari-Tatari

    EditorBy EditorAugust 2, 2024Updated:August 2, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240802 WA0000

    Shugaban kungiyar ‘yan Kasuwar Kantin Kwari Alhaji Balarabe Tatari ya ce Sun samar da matasa sama da guda dari bakwai da zasu samar da tsaro a lunguna da sakunan Kasuwar yayin zanga zangar lumana.

    Alhaji Balarabe ya bayyana hakan ne Jim kadan bayan wani zagaye tare da wani rukuni na matasan domin tabbatar da lafiya da dukiyoyin ‘yan Kasuwar.

    Screenshot 20240514 163038 1

    Ad 4

    A cewar shi sun yi zama na tattuanawa tare da masu ruwa da tsaki a harkar kasuwanci dake fadin jihar Kano domin lalubo mafita akan Kare dukiyoyin su.

    Ya ce a baya sun ga yadda batagari ke shiga cikin masu zanga zangar lumana domin fasa shaguna da wuraren kasuwanci domin diban kaya saboda son zuciya.

    Shugaban ya ce sun zabo masu bayar da tsaron ne daga kungiyoyi daban daban tare da samar musu riguna da katin shaida bayan an tntance su.

    Ad 3

    Read Also : Hunger protest: Kano Business Community constitutes committee to ensure security

    Balarabe ya kara da cewar sun raba matasan a muhimman gurare daban daban dake fadin Kasuwar saboda gudun batagari su lalata kayan da ba nasu ba.

    Ya Kuma yi kira ga matasan da su jajirce wajen sauke nauyin daya rataya a wuyan su,domin a cewar shi kasuwar ta Kwari na cikin manyan kasuwanni da ake jinda su a fadun nahiyar Afirka da ma Nigeria baki daya.

    “Kasuwar ta yi shura wajen samar da ayyukan yi ga matasa tsawon shekaru da dama haka zalika akwai Anguwannin da suke jikin Kasuwar Wanda duk wani abunda ya shafe ta ya shafe su”

    Read More: Kwari market association elects new executive

    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya kuma yi kira ga masu zanga zangar da su gudanar da harkokin su cikin lumana tare da gujewa sabawa dokar domin cigaban jihar Kano.

    Balarabe Tatari ya Jajantawa dukannin wadanda iftilain fasa shaguna ko rauni ya afkawa tare da adduar Allah ya Kare na gaba.

    Read Also: Kano Traders Seek Cut In Taxes, Other Charges

    Idan zaku iya tunawa a makon daya gabata ne masu ruwa da tsaki a harkar kasuwanci na jihar Kano suka samar da wani kwamiti mai mutane ashirin domin lalubo hanyoyin da zasu Kare dukiyoyin su yayin zanga zangar ta lumana.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    SKY Ya Sauka Daga Shugabancin Uban Gammayyar ’Yan Kasuwa A Kano

    July 6, 2025

    Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya

    July 4, 2025

    Minista Ya Kaddamar da Sabon Dakin Jira a Filin Jirgin Sokoto

    July 4, 2025

    Kotu Ta Umarci Majalisar Dattawa Ta Dawo da Sanata Natasha

    July 4, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    SKY Ya Sauka Daga Shugabancin Uban Gammayyar ’Yan Kasuwa A Kano

    July 6, 2025

    11 New Special Advisers Appointed by Governor Yusuf in Kano

    July 6, 2025

    Kano HoS Honoured with AFSA Humanitarian Award

    July 6, 2025

    KDSG Launches Free Bus Service for Civil Servants, Students

    July 6, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.