Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Akwa Ibom Gov Flags Off Section 3B of Lagos-Calabar Highway

      April 18, 2025

      Revamped Cooperative Sector to Empower Nigerians – Minister

      April 18, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025

      CDA BUK Hosts 5th International Conference on Drylands

      May 5, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    WOFAN Ta Horar Da Ma’aikatan Ta Akan Daukar Hoto Na Zamani

    EditorBy EditorNovember 15, 2024Updated:November 15, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1731699668465

    Kungiyar WOFAN ta jaddada kudirinta na cigaba da horar da ma’aikatan ta a fannoni da dama domin bunkasa aikin kungiyar.

    Kungiyar ta ce bada horo ga ma’aikatan na daya daga cikin abubuwan da ta bawa mahimmanci don ganin an kara inganta kwarewar su ta yadda aiyukan kungiyar zasu kara inganta

    Daraktar kungiyar ta WOFAN-ICON2, Dakta Salamatu Garba ce ta bayyana hakan a yayin wani horo na kwanaki biyu ga ma’aikatan WOFAN da ta shirya, kan daukar hoto, bidiyo da kuma amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama da aka gudanar a Abuja ranar Laraba.

    Ad 4

    Dokta Garba ta ce an horas da ma’aikatan ne domin a kara ilimin su kan yadda ake daukar hotuna masu inganci, da kuma amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama ta yadda za suyi amfani da ita su dauko guraren da zasuyi wahalar zuwa da kafa

    “Mun horar da ma’aikatan mu kan amfani da na’urar daukar hoto mai tashi sama domin inganta ayyukanmu, koda an sami ambaliyar ruwa Allah ya kiyaye, zamu iya amfani da wannan na’ura domin daukar hoto ko bidiyo na gurin da abin ya faru, hakan zai taimaka mana domin gano asarar da ambaliyar ta haifar da kuma abubuwan da suka lalace, ko kuma idon muna buƙatar auna girman gonaki, na’urar zata taimaka sosai wajan aiwatar da aiyukan cikin sauki.”

    ‘’Shi ya sa muka dauko ma’aikatanmu daga akasarin jihohin da muke gudanar da aiyukan mu kamar Kano, Bauchi, Gombe da kuma babban birnin tarayya Abuja domin a basu horo.

    Ad 3

    A cewarta, tallafin da WOFAN ke samu daga gidauniyar Mastercard mai taken WOFAN-ICON2 da nufin rage radadin talauci a Afirka daga shekarar 2020 zuwa 2030 da miliyan 10 a Najeriya, WOFAN na yin wannan kokarin ne ta hanyar tabbatar da cewa sama da mutane 600,000 masu rauni musamman mata da matasa sun sami rayuwa mai kyau.

    “Taimakon Gidauniyar Mastercard ga WOFAN don kawar da talauci ya kasance na tsawon shekaru 5 inda za mu samar da rayuwa mai kyau ga mata da matasa sama da 600,000, duk da haka, sai kuma Allah yasa aka ƙara mana tsayin shirin da wasu shekaru 5 din, wanda a halin yanzu muna aiki don tallafawa mutane sama da miliyan 1.3 masu rauni don taimakawa rayuwar su.

    ’Don haka wannan horon da mukaiwa ma’aikatanmu na daga cikin shirin domin mun mayar da hankali ne kan raya karkara da tallafa wa manoma, mata da kuma matasa. Muna bukatar mu nuna musu labaran nasarorin da muke samu da kuma ƙalubalen da ake fuskanta.’

    “A yanzu haka, muna aiki da manoma sama da 20,000 a yankunan karkarar a Abuja, muna aiki a Kano, Jigawa, Bauchi, Gombe da Adamawa da sauransu.”

    SolaceBase ta rahoto cewa mai koyar da Ɗaukar hoton, Malam Abdulwahab Sa’id Ahmad ya horas da ma’aikatan hanyoyin da ake ɗaukan hotuna masu inganci tare da ma’auni da lissafin lokacin daukar hoto.

    Har ila yau, wanda ya horar da ma’aikatan kan na’urar daukar hoto mai tashi sama Malam Abdulaziz Abdulaziz, ya bukaci su da su cigaba da gwada amfani da ita domin samun kwarewa sosai.

    SOLACE BASE HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Approves N2bn Compensation for Road Project Affected Communities

    May 8, 2025

    Kano Seals 2 Warehouse Causing Environmental Nuisance

    May 8, 2025

    Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

    May 8, 2025

    Kano Govt Urges Private Schools to Adhere to Regulations

    May 8, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.