Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

      July 3, 2025

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

      July 3, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Nigeria Signs Historic Manpower Partnership with Saint Lucia

      July 3, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      UNICEF Urges Jigawa State to Adopt Child-Sensitive Budgeting

      July 3, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano

    EditorBy EditorSeptember 29, 2024Updated:September 29, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240928 WA0035

    Manajan Daraktan Gidan Rediyon Jihar Kano, Kwamaret Abubakar Adamu Rano, ya bayyana aniyarsa ta farfado da martabar gidan rediyon .

    Abubakar Rano ya jaddada cewa aikin gidan Radio Kano ya wuce yada labarai da shirye-shirye kawai; yana aiki a matsayin wata cibiyar koyar da aikin jarida.

    Rano ya bayyana haka ne a lokacin da yake karbar bakuncin shugabannin kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen Kano, a ziyarar ban girma da shugaban kungiyar, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi ya jagorancin yan tawagarsa suka kai gidan Radio Kano.

    Ad 4

    Bugu da kari, ya bayyana cewa manufarsa ita ce mayar da gidan Radio zuwa babbar cibiyar ilmantarwa da bunkasa sana’ar yada labarai.

    Abubakar Rano ya kuma bayyana cewa gidan rediyon Kano ya zarce takwarorinsa da dadaddiyar tarihin aikin yada labarai a Arewacin Najeriya, inda ya ce an kafa gidan Radio tuna tun kafin Najeriya ta samu ‘yancin kai.

    “Don cimma burina, na tsara ayyuka da yawa, ciki har da tabbatar da tafiyar da gidan Radio Kano bisa ka’idojin aikin jarida da baiwa ma’aikata horo akai-akai da samar musu da walwala da dai sauransu.”

    Ad 3

    “Radiyon Kano za ta ci gaba da rike kambunta na uwa ma bada mama a cikin takwarorinta kafafen yada labarai dake Arewacin Najeriya,” in ji shi.

    A yayin da ya bukaci sabbin shugabannin kungiyar ta NUJ da su maida hankali wajen baiwa mambobinsu horo, Inda ya yi nuni da cewa, a kokarin cimma burinsa, ya samar da cibiyar horar da aikin jarida mai inganci a gidan Radio Kano.

    “Za mu baiwa kungiyar NUJ cibiyar kyauta domin ta horar da ‘ya’yan kungiyar a kowane lokaci.”

    “Cibiyar tana da kayan aikin na IT, na’urar sanyaya iska, da sauran kayan aikin yada labarai .”

    Rano ya ce “Kofata a bude take a kodayaushe domin ci gaba da ci gaban aikin jarida.”

    Tun da farko, Shugaban kungiyar yan jaridu ta ƙasa reshen jihar Kano, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi, ya ce shugabannin NUJ sun ziyarci gidan rediyon Kano ne domin nuna jin dadinsu da tallafin da MD ya ba su.

    Ya ce, “A yau, ni Sulaiman Abdullahi Dederi, shugaban kungiyar ‘yan jarida ta Kano, ina so mu mika godiyarmu ga Manajan Daraktan gidan rediyon Kano bisa irin goyon bayan da ya ba mu a lokacin yakin neman zabe da kuma bayan rantsar da mu”.

    “Jagorancin ku ya taimaka mana wajen cin nasararmu, kuma muna godiya da jajircewar ku don ci gabanmu. Muna fatan zaku taimaka mana don aiwatar da ajandarmu guda biyar don inganta matsayin aikin jarida a Kano,” in ji shi.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

    July 3, 2025

    UNICEF Urges Jigawa State to Adopt Child-Sensitive Budgeting

    July 3, 2025

    Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

    July 3, 2025

    Nig Showcases Oil & Gas Investment Opportunities at NOG 2025

    July 3, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.