Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    An Yi Kira Ga Alumma Da Su Taimaka Wajen Dakile Cututtuka

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 20, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Safiyanu Dantala Jobawa

    An bukaci al’ummar karamar hukumar Garun mallam da su ba da gudunmawar da ta dace wajen sanar da bullar wata cuta don dakile ta cikin sauri.

    Hakan na zuwa ne daidai lokacin da ma’aikatar lafiya ta karamar hukumar Garun mallam ke gudanar da bada horo na musamman ta hanyar zabo wakilai daga kowacce unguwa daban-daban don gudanar da aikin wanda kungiyar (THE GLOBALFUND)ta duniya ta dauki nauyin shirin, hadin gwiwa tare da gwamnatin tarayya da jiha da kuma ta karamar hukuma don yaki da cututtuka masu yaduwa a cikin al’umma.

    Ad 4

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Da ya ke karin haske a wajen bada horon, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi, ya ce “An tsara hakan ne da nufin samun sauki wajen sanar da bullar wata cuta da ta shafi bil’adama da kuma dabbobi kamar su;- ( Kyanda,Mashako,Tarin fuka TB, da zazzabin maleriyaAmai da gudawa d.s) masu saurin yaduwa a cikin al’umma don kawo daukin gaggawa tare da magance ta cikin sauri ba tare da wani jinkiri ba.

    Isma’il Madobi, ya ce “ Mahalarta taron sun hadar da Masu unguwani da masu maganin gargajiya da unguwar-zoma da wanzamai da kuma kungiyar cigaban gari da dai sauransu, a matsayin wakilan hukamar lafiya wanda ake kira da (Community Base Surveillance).

    Ad 3

    Kwamishinan Lafiya Ya Yabawa K/H Uku Akan Rigakafin Shan Inna

    Aikin su shi ne, sa idanu da neman ainihin sahihin bayyanin bullar cuta tare da sanar da hukumar lafiya.

    A karshe jagoran shirin bada horan, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi (LGA-WHO) ya bukaci Mahalarta horon da su yi aiki da irin horon da aka ba su tukuru tare da bada cikyankyan hadin-kai da goyan bayan ganin an samu al’umma masu cikyakkiyar lafiya.

    An gudanar da shirin bada horon ne, na kwanaki biyu a cibiyar musulunci da ke karamar hukumar Garun mallam, wanda ya samu wakilcin daya daga hukumar cibiyar bincike ta kasa wato (NCDC), Mr Ibrahim Kaa.

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    Inda ya gode wa mahalarta horon bisa hadin kan da suka bayar don ganin shirin ya samu nasara a yankunansu.

    A nasa jawabin shugaban majalisar karamar hukumar Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ya gode wa wannan hukumar ta Globalfund da ma’aikatar lafiya da mahalarta horon bisa wannan shirin, kuma ya ce “A shirye su ke wajen bada gudunmawar d ta ce domin samun wannan shirin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025

    Ijele FC Founder, Commends Stakeholders After Debut NNL

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.