Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

      June 8, 2025

      Fire Destroys Goods Worth Millions at Farm Centre GSM Market

      June 6, 2025

      Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

      May 30, 2025

      Traditional Ruler Tasks Parents On Inculcating Moral Values On Their Children

      May 30, 2025

      NAWOJ Commends Ondo CPS for Supporting Journalists’ Widows

      June 6, 2025

      President Tinubu Confers National Honour on Bill Gates

      June 4, 2025

      Minister Advocates Stronger Female Representation In Politics, Business

      May 31, 2025

      Nigeria Vows Stronger Border Control, Warns Against Sovereignty Breach

      May 30, 2025

      UK, 29 Others Decry Sudan Humanitarian Convoy Attack

      June 7, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Kano Deputy Gov Commiserates with Farm Centre GSM Market Traders

      June 8, 2025

      Kano Entrepreneur Battles Legal Harassment Over Trademark Dispute

      June 5, 2025

      AMG Foundation Boosts Kano NGO Office with Technical Support

      June 5, 2025

      Farmtrac Nigeria Denies Allegation of Substandard Work

      June 4, 2025
    • Politics

      How Ganduje is strengthening APC’s fortune ahead of 2027

      May 25, 2025

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025

      Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

      June 3, 2025

      Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

      June 3, 2025

      Ba Mu Ba ‘Yan Majalisa Tikitin Atomatik ba- Jam’iyar APC

      June 3, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    An Yi Kira Ga Alumma Da Su Taimaka Wajen Dakile Cututtuka

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 20, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Safiyanu Dantala Jobawa

    An bukaci al’ummar karamar hukumar Garun mallam da su ba da gudunmawar da ta dace wajen sanar da bullar wata cuta don dakile ta cikin sauri.

    Hakan na zuwa ne daidai lokacin da ma’aikatar lafiya ta karamar hukumar Garun mallam ke gudanar da bada horo na musamman ta hanyar zabo wakilai daga kowacce unguwa daban-daban don gudanar da aikin wanda kungiyar (THE GLOBALFUND)ta duniya ta dauki nauyin shirin, hadin gwiwa tare da gwamnatin tarayya da jiha da kuma ta karamar hukuma don yaki da cututtuka masu yaduwa a cikin al’umma.

    Ad 4

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Da ya ke karin haske a wajen bada horon, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi, ya ce “An tsara hakan ne da nufin samun sauki wajen sanar da bullar wata cuta da ta shafi bil’adama da kuma dabbobi kamar su;- ( Kyanda,Mashako,Tarin fuka TB, da zazzabin maleriyaAmai da gudawa d.s) masu saurin yaduwa a cikin al’umma don kawo daukin gaggawa tare da magance ta cikin sauri ba tare da wani jinkiri ba.

    Isma’il Madobi, ya ce “ Mahalarta taron sun hadar da Masu unguwani da masu maganin gargajiya da unguwar-zoma da wanzamai da kuma kungiyar cigaban gari da dai sauransu, a matsayin wakilan hukamar lafiya wanda ake kira da (Community Base Surveillance).

    Ad 3

    Kwamishinan Lafiya Ya Yabawa K/H Uku Akan Rigakafin Shan Inna

    Aikin su shi ne, sa idanu da neman ainihin sahihin bayyanin bullar cuta tare da sanar da hukumar lafiya.

    A karshe jagoran shirin bada horan, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi (LGA-WHO) ya bukaci Mahalarta horon da su yi aiki da irin horon da aka ba su tukuru tare da bada cikyankyan hadin-kai da goyan bayan ganin an samu al’umma masu cikyakkiyar lafiya.

    An gudanar da shirin bada horon ne, na kwanaki biyu a cibiyar musulunci da ke karamar hukumar Garun mallam, wanda ya samu wakilcin daya daga hukumar cibiyar bincike ta kasa wato (NCDC), Mr Ibrahim Kaa.

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    Inda ya gode wa mahalarta horon bisa hadin kan da suka bayar don ganin shirin ya samu nasara a yankunansu.

    A nasa jawabin shugaban majalisar karamar hukumar Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ya gode wa wannan hukumar ta Globalfund da ma’aikatar lafiya da mahalarta horon bisa wannan shirin, kuma ya ce “A shirye su ke wajen bada gudunmawar d ta ce domin samun wannan shirin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025

    NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

    June 7, 2025

    Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

    June 3, 2025

    Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

    June 3, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

    June 8, 2025

    United Athletics Series Ends in Lagos

    June 8, 2025

    Kano Deputy Gov Commiserates with Farm Centre GSM Market Traders

    June 8, 2025

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.