Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

      May 9, 2025

      Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

      May 9, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    An Yi Kira Ga Alumma Da Su Taimaka Wajen Dakile Cututtuka

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 20, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Safiyanu Dantala Jobawa

    An bukaci al’ummar karamar hukumar Garun mallam da su ba da gudunmawar da ta dace wajen sanar da bullar wata cuta don dakile ta cikin sauri.

    Hakan na zuwa ne daidai lokacin da ma’aikatar lafiya ta karamar hukumar Garun mallam ke gudanar da bada horo na musamman ta hanyar zabo wakilai daga kowacce unguwa daban-daban don gudanar da aikin wanda kungiyar (THE GLOBALFUND)ta duniya ta dauki nauyin shirin, hadin gwiwa tare da gwamnatin tarayya da jiha da kuma ta karamar hukuma don yaki da cututtuka masu yaduwa a cikin al’umma.

    Ad 4

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Da ya ke karin haske a wajen bada horon, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi, ya ce “An tsara hakan ne da nufin samun sauki wajen sanar da bullar wata cuta da ta shafi bil’adama da kuma dabbobi kamar su;- ( Kyanda,Mashako,Tarin fuka TB, da zazzabin maleriyaAmai da gudawa d.s) masu saurin yaduwa a cikin al’umma don kawo daukin gaggawa tare da magance ta cikin sauri ba tare da wani jinkiri ba.

    Isma’il Madobi, ya ce “ Mahalarta taron sun hadar da Masu unguwani da masu maganin gargajiya da unguwar-zoma da wanzamai da kuma kungiyar cigaban gari da dai sauransu, a matsayin wakilan hukamar lafiya wanda ake kira da (Community Base Surveillance).

    Ad 3

    Kwamishinan Lafiya Ya Yabawa K/H Uku Akan Rigakafin Shan Inna

    Aikin su shi ne, sa idanu da neman ainihin sahihin bayyanin bullar cuta tare da sanar da hukumar lafiya.

    A karshe jagoran shirin bada horan, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi (LGA-WHO) ya bukaci Mahalarta horon da su yi aiki da irin horon da aka ba su tukuru tare da bada cikyankyan hadin-kai da goyan bayan ganin an samu al’umma masu cikyakkiyar lafiya.

    An gudanar da shirin bada horon ne, na kwanaki biyu a cibiyar musulunci da ke karamar hukumar Garun mallam, wanda ya samu wakilcin daya daga hukumar cibiyar bincike ta kasa wato (NCDC), Mr Ibrahim Kaa.

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    Inda ya gode wa mahalarta horon bisa hadin kan da suka bayar don ganin shirin ya samu nasara a yankunansu.

    A nasa jawabin shugaban majalisar karamar hukumar Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ya gode wa wannan hukumar ta Globalfund da ma’aikatar lafiya da mahalarta horon bisa wannan shirin, kuma ya ce “A shirye su ke wajen bada gudunmawar d ta ce domin samun wannan shirin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gov Yusuf Pays Over 3BN for Secondary School Students to Sit for NECO, NABTEB, NBAIS

    May 9, 2025

    Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

    May 9, 2025

    UNFPA Advocates Better Training, Incentives for African Midwives

    May 9, 2025

    AGILE Week 2025: Kano Schools Compete in Sports, Academics

    May 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.