Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      BPP, NBA Sign MoU to Strengthen Fight Against Corruption

      August 24, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      Japan Unveils Special Visa for Nigerians, Designates Kisarazu as Host City

      August 24, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Commissioner Amina Champions Safe, Clean Spaces for Children

      August 25, 2025

      RMAFC Investment Committee Visits NBET, Probes Debt Recovery

      August 24, 2025

      Gov Yusuf Tasks Committee to Mobilize 10M Voters in Kano

      August 23, 2025

      Kano Correspondents’ Chapel Restores DSTV, Deploys 5G Internet

      August 23, 2025
    • Politics

      Jonathan Best to Rescue Nigeria in 2027- North-West Group

      August 25, 2025

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

      August 25, 2025

      Sokoto: Mutane 6 Sun Mutu, 3 Sun Bace a Hatsarin Kwale-kwale

      August 25, 2025

      An Ceto Yara 14 Daga Hannun Kungiyar Safarar Yara a Adamawa

      August 21, 2025

      Tubabbun Matasa 718 Sun Yi Alkawarin Zama Jakadu na Gari a Kano

      August 21, 2025

      Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

      August 20, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » An Yi Kira Ga Alumma Da Su Taimaka Wajen Dakile Cututtuka
    Hausa

    An Yi Kira Ga Alumma Da Su Taimaka Wajen Dakile Cututtuka

    EditorBy EditorDecember 19, 2024Updated:December 20, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp

    Safiyanu Dantala Jobawa

    An bukaci al’ummar karamar hukumar Garun mallam da su ba da gudunmawar da ta dace wajen sanar da bullar wata cuta don dakile ta cikin sauri.

    Hakan na zuwa ne daidai lokacin da ma’aikatar lafiya ta karamar hukumar Garun mallam ke gudanar da bada horo na musamman ta hanyar zabo wakilai daga kowacce unguwa daban-daban don gudanar da aikin wanda kungiyar (THE GLOBALFUND)ta duniya ta dauki nauyin shirin, hadin gwiwa tare da gwamnatin tarayya da jiha da kuma ta karamar hukuma don yaki da cututtuka masu yaduwa a cikin al’umma.

    Ad 4

    Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Da ya ke karin haske a wajen bada horon, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi, ya ce “An tsara hakan ne da nufin samun sauki wajen sanar da bullar wata cuta da ta shafi bil’adama da kuma dabbobi kamar su;- ( Kyanda,Mashako,Tarin fuka TB, da zazzabin maleriyaAmai da gudawa d.s) masu saurin yaduwa a cikin al’umma don kawo daukin gaggawa tare da magance ta cikin sauri ba tare da wani jinkiri ba.

    Isma’il Madobi, ya ce “ Mahalarta taron sun hadar da Masu unguwani da masu maganin gargajiya da unguwar-zoma da wanzamai da kuma kungiyar cigaban gari da dai sauransu, a matsayin wakilan hukamar lafiya wanda ake kira da (Community Base Surveillance).

    Ad 3

    Kwamishinan Lafiya Ya Yabawa K/H Uku Akan Rigakafin Shan Inna

    Aikin su shi ne, sa idanu da neman ainihin sahihin bayyanin bullar cuta tare da sanar da hukumar lafiya.

    Ash Noor

    A karshe jagoran shirin bada horan, Malam Ibrahim Yusif Isma’il Madobi (LGA-WHO) ya bukaci Mahalarta horon da su yi aiki da irin horon da aka ba su tukuru tare da bada cikyankyan hadin-kai da goyan bayan ganin an samu al’umma masu cikyakkiyar lafiya.

    An gudanar da shirin bada horon ne, na kwanaki biyu a cibiyar musulunci da ke karamar hukumar Garun mallam, wanda ya samu wakilcin daya daga hukumar cibiyar bincike ta kasa wato (NCDC), Mr Ibrahim Kaa.

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    Inda ya gode wa mahalarta horon bisa hadin kan da suka bayar don ganin shirin ya samu nasara a yankunansu.

    A nasa jawabin shugaban majalisar karamar hukumar Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ya gode wa wannan hukumar ta Globalfund da ma’aikatar lafiya da mahalarta horon bisa wannan shirin, kuma ya ce “A shirye su ke wajen bada gudunmawar d ta ce domin samun wannan shirin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

    August 25, 2025

    Sokoto: Mutane 6 Sun Mutu, 3 Sun Bace a Hatsarin Kwale-kwale

    August 25, 2025

    An Ceto Yara 14 Daga Hannun Kungiyar Safarar Yara a Adamawa

    August 21, 2025

    Tubabbun Matasa 718 Sun Yi Alkawarin Zama Jakadu na Gari a Kano

    August 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    NDLEA Ta Kama Matashi da Wiwi Mai Darajar Naira Miliyan 10

    August 25, 2025

    Sokoto: Mutane 6 Sun Mutu, 3 Sun Bace a Hatsarin Kwale-kwale

    August 25, 2025

    Nigeria Targets 7% GDP Growth as World Bank Endorses Reform

    August 25, 2025

    Commissioner Amina Champions Safe, Clean Spaces for Children

    August 25, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.