Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

      May 30, 2025

      Traditional Ruler Tasks Parents On Inculcating Moral Values On Their Children

      May 30, 2025

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Nigeria Vows Stronger Border Control, Warns Against Sovereignty Breach

      May 30, 2025

      FG Trains 535 Youths in Inaugural Steel Industry Bootcamp

      May 27, 2025

      Minister Inaugurates 12-Member Committee on 753-Unit Estate

      May 27, 2025

      ICIEC Backs Nigeria’s Infrastructure Agenda, Eyes PS Engagements

      May 27, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

      May 30, 2025

      Borno Pledges N5M, Education for Children of Slain CJTF

      May 30, 2025

      How Daily Trust Foundation Is Shaping the Future of Journalism with Start-up Training

      May 28, 2025

      NAWOJ Visits CP Advocates Collaborative Efforts Against GBV

      May 24, 2025
    • Politics

      How Ganduje is strengthening APC’s fortune ahead of 2027

      May 25, 2025

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

      May 29, 2025

      Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

      May 29, 2025

      Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

      May 20, 2025

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025

      Gwamnatin Jihar Kano Bata Hana Yin Adawa Ba- ComradeWaiya

      May 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    EditorBy EditorMarch 18, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250313 WA0181

    Gwamnatin Kano ta tabbatar da cewa nan kadan ba da dadewa ba zata sabuntawa masu aikin tsaftace tituna kayan aiki a wani yunkuri na Kara sauya fasalin ayyukan masu shara da kyautata jindadinsu.

    Kano to Spend NB33.45 on Infrastructure, Edu, and Healthcare

    Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayi na jihar kano Dr Dahiru Mohammad Hashim ne ya sanar da hakan lokacin da yake jagorantar kaddamar da biyan masu tsaftace tituna kudaden su na wata tara Wanda Gwamnatin Kano Karkashin jagorancin Alh Abba Kabir Yusuf ya sahale a biya su.

    Ad 4

    Taron Wanda ya gudana a babban dakin taro na coronation Hall dake gidan Gwamnati, Wanda Kuma Ma’aikatan tsaftace tituna kimanin su 2,369 suka amfana da wannan tagwomashi.

    New Commissioner Vows to Transform Kano’s Environment

    Kwamishinan yake Gwamnati da damu kwarai da irin halin da masu tsaftace tituna suka shiga tsawon lokaci, sai dai yayi musu albishirin cewa daga wannan watan da zarar ko wane maaikaci yaga albashinsa to suma insha Allah zasu GA nasu haka, ya Kuma buka cesu dasu Saka wannan karamci na Mai Girma Gwamna ta hanyar zage dantse da yin aiki tukuru don tabbatar da ingantacciyar tsafta a duk fadin jihar kano.

    Ad 3

    Dr Hashim ya Kara da cewa Ma’aikatar sa za a fito da tsari na karrama duk maaikacin sharar da yafi nuna kwazo a wajen aikin sa, ta hanyar bashi kyaututtuka da takardar karramawa don kara masa Kai mi.

    Jigawa Govt Reviews Environmental Policy For Sustainable Devt.

    Daga nan ya jagoranci Mika musu katin cirar kudi na ATM, inda yace zasu iya zuwa ko ina domin su cire kudin su kamar kowa.

    Anasa jawabin tun da farko Mai bawa Gwamna shawara akan harkokin Muhalli Engr. Abdullahi Shehu Bichi ya bayyana gamsuwa da wannan tsarin inda ya ja kunne su dasu fitar da Gwamna da Kwamishina kunya ta hanyar yin aiki tukuru, ya Kuma jinjinawa gwamnatin saboda sauke wannan nauyi adaidai wannan lokaci tare da yi musu Karin kudin sabanin abinda Gwamnatocin baya ke basu.

    Babban Sakataren kula da hukumar data ke kula da harkokin zaizayar Kasa da sauyin yanayi ta jihar kano Dr Mohammad S. Khalil da takwaransa Managing Director na hukumar kula da gyara da Kuma tsaftace magudanan ruwa na cikin gari Alh Sulaiman Saiki Aliyu Madobi da Kuma Mataimakin Babban Manajan kula da kwashe shara ta jihar kano wato Alh Lamin Mukatar Hassan da Kungiyar nan ta FAO nadaga cikin wadan da suka mika sakon fatan alheri a wannan taro.

    Daga bisani Wadan da suka amfana da shiri wato Saude Abdullahi da Kwamandan dakarun askarawan Kwankwasiyya Saminu Balago Yakasai sun nuna farin cikin su tare da alkawarin cigaba da jajircewa wajen aikin da aka dora musu.

     

    Gwamnatin Kano Sabuntawa Ma'aikatan Shara
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

    May 29, 2025

    Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

    May 29, 2025

    Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

    May 20, 2025

    Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

    May 19, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    FG Launches TVET To Empower Youths With Industrial Skills

    May 30, 2025

    Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

    May 30, 2025

    KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

    May 30, 2025

    Borno Pledges N5M, Education for Children of Slain CJTF

    May 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.