Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Gaya Emirate Withdraws Traditional Title Of Wazirin Gaya From Alhaji Usman Alhaji

      June 19, 2025

      KNSG, Communities Hold Consultative Meeting Over Taludu Flyover

      June 14, 2025

      Alliance of ’91’ Old Boys’ Welfare Packages Uplift Local Communities

      June 10, 2025

      Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

      June 8, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      We’ll Never Allow Re-looting of Recovered Assets Again – EFCC Chair

      June 19, 2025

      Nigeria Deepens Bilateral Ties with China on Academic Culture

      June 19, 2025

      Minister Warns Against Fake News, Praises GOCOP’s Integrity

      June 18, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      NYC Comptroller Arrested During ICE Protest At Manhattan Court

      June 17, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      Kano Unveils Safe Corridor to End Youth Thuggery,Political Violence

      June 20, 2025

      FUDECO, SPARC Call For Urgent Reforms To Support Pastoralist Communities In Kaduna

      June 18, 2025

      Kano to Host Natl Summit on Creative Industry to Boost Nigeria’s GDP

      June 17, 2025

      Kano Online Chapel Begins Membership Registration for Digital Media Professionals

      June 17, 2025
    • Politics

      Ringim Faults Sule Lamido’s Claims in Newly Launched Autobiography

      June 20, 2025

      Makinde 2027: Presidential Campaign Posters Flood Jigawa

      June 19, 2025

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025

      Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

      June 3, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    EditorBy EditorMarch 18, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250313 WA0181

    Gwamnatin Kano ta tabbatar da cewa nan kadan ba da dadewa ba zata sabuntawa masu aikin tsaftace tituna kayan aiki a wani yunkuri na Kara sauya fasalin ayyukan masu shara da kyautata jindadinsu.

    Kano to Spend NB33.45 on Infrastructure, Edu, and Healthcare

    Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayi na jihar kano Dr Dahiru Mohammad Hashim ne ya sanar da hakan lokacin da yake jagorantar kaddamar da biyan masu tsaftace tituna kudaden su na wata tara Wanda Gwamnatin Kano Karkashin jagorancin Alh Abba Kabir Yusuf ya sahale a biya su.

    Ad 4

    Taron Wanda ya gudana a babban dakin taro na coronation Hall dake gidan Gwamnati, Wanda Kuma Ma’aikatan tsaftace tituna kimanin su 2,369 suka amfana da wannan tagwomashi.

    New Commissioner Vows to Transform Kano’s Environment

    Kwamishinan yake Gwamnati da damu kwarai da irin halin da masu tsaftace tituna suka shiga tsawon lokaci, sai dai yayi musu albishirin cewa daga wannan watan da zarar ko wane maaikaci yaga albashinsa to suma insha Allah zasu GA nasu haka, ya Kuma buka cesu dasu Saka wannan karamci na Mai Girma Gwamna ta hanyar zage dantse da yin aiki tukuru don tabbatar da ingantacciyar tsafta a duk fadin jihar kano.

    Ad 3

    Dr Hashim ya Kara da cewa Ma’aikatar sa za a fito da tsari na karrama duk maaikacin sharar da yafi nuna kwazo a wajen aikin sa, ta hanyar bashi kyaututtuka da takardar karramawa don kara masa Kai mi.

    Jigawa Govt Reviews Environmental Policy For Sustainable Devt.

    Daga nan ya jagoranci Mika musu katin cirar kudi na ATM, inda yace zasu iya zuwa ko ina domin su cire kudin su kamar kowa.

    Anasa jawabin tun da farko Mai bawa Gwamna shawara akan harkokin Muhalli Engr. Abdullahi Shehu Bichi ya bayyana gamsuwa da wannan tsarin inda ya ja kunne su dasu fitar da Gwamna da Kwamishina kunya ta hanyar yin aiki tukuru, ya Kuma jinjinawa gwamnatin saboda sauke wannan nauyi adaidai wannan lokaci tare da yi musu Karin kudin sabanin abinda Gwamnatocin baya ke basu.

    Babban Sakataren kula da hukumar data ke kula da harkokin zaizayar Kasa da sauyin yanayi ta jihar kano Dr Mohammad S. Khalil da takwaransa Managing Director na hukumar kula da gyara da Kuma tsaftace magudanan ruwa na cikin gari Alh Sulaiman Saiki Aliyu Madobi da Kuma Mataimakin Babban Manajan kula da kwashe shara ta jihar kano wato Alh Lamin Mukatar Hassan da Kungiyar nan ta FAO nadaga cikin wadan da suka mika sakon fatan alheri a wannan taro.

    Daga bisani Wadan da suka amfana da shiri wato Saude Abdullahi da Kwamandan dakarun askarawan Kwankwasiyya Saminu Balago Yakasai sun nuna farin cikin su tare da alkawarin cigaba da jajircewa wajen aikin da aka dora musu.

     

    Gwamnatin Kano Sabuntawa Ma'aikatan Shara
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    June 20, 2025

    Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

    June 18, 2025

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025

    NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

    June 7, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    ZDLH CoP Urges Parents in Sokoto to Prioritize Child Immunization

    June 21, 2025

    ZDLH Scorecard Unveiled: Bauchi Steps Up Fight Against Zero-Dose

    June 21, 2025

    ZDLH CoP in Borno Spurs Action on Sustainable Immunization Funding

    June 21, 2025

    Meet Mr. Enitan: The Driving Force Behind Nigeria’s Edu Sector

    June 20, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.