Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki
    Hausa

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    EditorBy EditorMarch 18, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250313 WA0181

    Gwamnatin Kano ta tabbatar da cewa nan kadan ba da dadewa ba zata sabuntawa masu aikin tsaftace tituna kayan aiki a wani yunkuri na Kara sauya fasalin ayyukan masu shara da kyautata jindadinsu.

    Kano to Spend NB33.45 on Infrastructure, Edu, and Healthcare

    Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayi na jihar kano Dr Dahiru Mohammad Hashim ne ya sanar da hakan lokacin da yake jagorantar kaddamar da biyan masu tsaftace tituna kudaden su na wata tara Wanda Gwamnatin Kano Karkashin jagorancin Alh Abba Kabir Yusuf ya sahale a biya su.

    Ad 4

    Taron Wanda ya gudana a babban dakin taro na coronation Hall dake gidan Gwamnati, Wanda Kuma Ma’aikatan tsaftace tituna kimanin su 2,369 suka amfana da wannan tagwomashi.

    New Commissioner Vows to Transform Kano’s Environment

    Kwamishinan yake Gwamnati da damu kwarai da irin halin da masu tsaftace tituna suka shiga tsawon lokaci, sai dai yayi musu albishirin cewa daga wannan watan da zarar ko wane maaikaci yaga albashinsa to suma insha Allah zasu GA nasu haka, ya Kuma buka cesu dasu Saka wannan karamci na Mai Girma Gwamna ta hanyar zage dantse da yin aiki tukuru don tabbatar da ingantacciyar tsafta a duk fadin jihar kano.

    Ad 3

    Dr Hashim ya Kara da cewa Ma’aikatar sa za a fito da tsari na karrama duk maaikacin sharar da yafi nuna kwazo a wajen aikin sa, ta hanyar bashi kyaututtuka da takardar karramawa don kara masa Kai mi.

    Jigawa Govt Reviews Environmental Policy For Sustainable Devt.

    Ash Noor

    Daga nan ya jagoranci Mika musu katin cirar kudi na ATM, inda yace zasu iya zuwa ko ina domin su cire kudin su kamar kowa.

    Anasa jawabin tun da farko Mai bawa Gwamna shawara akan harkokin Muhalli Engr. Abdullahi Shehu Bichi ya bayyana gamsuwa da wannan tsarin inda ya ja kunne su dasu fitar da Gwamna da Kwamishina kunya ta hanyar yin aiki tukuru, ya Kuma jinjinawa gwamnatin saboda sauke wannan nauyi adaidai wannan lokaci tare da yi musu Karin kudin sabanin abinda Gwamnatocin baya ke basu.

    Babban Sakataren kula da hukumar data ke kula da harkokin zaizayar Kasa da sauyin yanayi ta jihar kano Dr Mohammad S. Khalil da takwaransa Managing Director na hukumar kula da gyara da Kuma tsaftace magudanan ruwa na cikin gari Alh Sulaiman Saiki Aliyu Madobi da Kuma Mataimakin Babban Manajan kula da kwashe shara ta jihar kano wato Alh Lamin Mukatar Hassan da Kungiyar nan ta FAO nadaga cikin wadan da suka mika sakon fatan alheri a wannan taro.

    Daga bisani Wadan da suka amfana da shiri wato Saude Abdullahi da Kwamandan dakarun askarawan Kwankwasiyya Saminu Balago Yakasai sun nuna farin cikin su tare da alkawarin cigaba da jajircewa wajen aikin da aka dora musu.

     

    Gwamnatin Kano Sabuntawa Ma'aikatan Shara
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    UNICEF Urges Kano to Extend Maternity Leave, Invest More in MNCH

    July 29, 2025

    2025 MNCHW: Kano Distributes 6,000 Delivery Packs, 500 C/S Kits

    July 29, 2025

    UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

    July 29, 2025

    Kano Unveils Climate Change Policy, Targets 5M Tree Planting

    July 29, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.