Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    EditorBy EditorMarch 18, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250313 WA0181

    Gwamnatin Kano ta tabbatar da cewa nan kadan ba da dadewa ba zata sabuntawa masu aikin tsaftace tituna kayan aiki a wani yunkuri na Kara sauya fasalin ayyukan masu shara da kyautata jindadinsu.

    Kano to Spend NB33.45 on Infrastructure, Edu, and Healthcare

    Kwamishinan Ma’aikatar Muhalli da kula da sauyin yanayi na jihar kano Dr Dahiru Mohammad Hashim ne ya sanar da hakan lokacin da yake jagorantar kaddamar da biyan masu tsaftace tituna kudaden su na wata tara Wanda Gwamnatin Kano Karkashin jagorancin Alh Abba Kabir Yusuf ya sahale a biya su.

    Ad 4

    Taron Wanda ya gudana a babban dakin taro na coronation Hall dake gidan Gwamnati, Wanda Kuma Ma’aikatan tsaftace tituna kimanin su 2,369 suka amfana da wannan tagwomashi.

    New Commissioner Vows to Transform Kano’s Environment

    Kwamishinan yake Gwamnati da damu kwarai da irin halin da masu tsaftace tituna suka shiga tsawon lokaci, sai dai yayi musu albishirin cewa daga wannan watan da zarar ko wane maaikaci yaga albashinsa to suma insha Allah zasu GA nasu haka, ya Kuma buka cesu dasu Saka wannan karamci na Mai Girma Gwamna ta hanyar zage dantse da yin aiki tukuru don tabbatar da ingantacciyar tsafta a duk fadin jihar kano.

    Ad 3

    Dr Hashim ya Kara da cewa Ma’aikatar sa za a fito da tsari na karrama duk maaikacin sharar da yafi nuna kwazo a wajen aikin sa, ta hanyar bashi kyaututtuka da takardar karramawa don kara masa Kai mi.

    Jigawa Govt Reviews Environmental Policy For Sustainable Devt.

    Daga nan ya jagoranci Mika musu katin cirar kudi na ATM, inda yace zasu iya zuwa ko ina domin su cire kudin su kamar kowa.

    Anasa jawabin tun da farko Mai bawa Gwamna shawara akan harkokin Muhalli Engr. Abdullahi Shehu Bichi ya bayyana gamsuwa da wannan tsarin inda ya ja kunne su dasu fitar da Gwamna da Kwamishina kunya ta hanyar yin aiki tukuru, ya Kuma jinjinawa gwamnatin saboda sauke wannan nauyi adaidai wannan lokaci tare da yi musu Karin kudin sabanin abinda Gwamnatocin baya ke basu.

    Babban Sakataren kula da hukumar data ke kula da harkokin zaizayar Kasa da sauyin yanayi ta jihar kano Dr Mohammad S. Khalil da takwaransa Managing Director na hukumar kula da gyara da Kuma tsaftace magudanan ruwa na cikin gari Alh Sulaiman Saiki Aliyu Madobi da Kuma Mataimakin Babban Manajan kula da kwashe shara ta jihar kano wato Alh Lamin Mukatar Hassan da Kungiyar nan ta FAO nadaga cikin wadan da suka mika sakon fatan alheri a wannan taro.

    Daga bisani Wadan da suka amfana da shiri wato Saude Abdullahi da Kwamandan dakarun askarawan Kwankwasiyya Saminu Balago Yakasai sun nuna farin cikin su tare da alkawarin cigaba da jajircewa wajen aikin da aka dora musu.

     

    Gwamnatin Kano Sabuntawa Ma'aikatan Shara
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025

    Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

    July 2, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Barau FC Arrives Asaba for NNL, Targets NPFL Promotion

    July 3, 2025

    Edu Reform in Focus as Kano Partners PLANE for MTSS Workshop

    July 3, 2025

    FG Commissions Kano Digital Industrial Park to Boost Tech, Jobs

    July 3, 2025

    Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

    July 2, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.