Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

      July 30, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025

      KNHA Recommends Revocation of 5km Gabasawa Road Project

      July 28, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Inganta Lafiya ne Babbar Manufata-Mahmud Tajo Gaya
    Hausa

    Inganta Lafiya ne Babbar Manufata-Mahmud Tajo Gaya

    EditorBy EditorNovember 9, 2024Updated:November 9, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241109 WA0085

    A abin da a iya cewa farawa da kafar dama, an bai wa al’ummar ƙaramar hukumar Gaya tabbacin inganta harkar lafiya a yankin yadda ya kamata saboda muhimmancinta ga rayuwar al’umma.

    Sabon zaɓaɓɓen shugaban ƙaramar hukumar, Mahmud Tajo Gaya ne ya bayyana haka yayin wata ganawa ta musamman da Sashin Hulɗa da Jama’a na Ma’aikatar Lafiya lokacin da tawagar duba aikin rigakafin shan-inna da aka kammala kwanan nan ta ziyarci yankin, inda aka yi tattaunawar a ofishin Shirin Rigakafi na Ƙasa (NPI) reshen yankin.

    Tajo Gaya ya ce yana da sha’awa game da lafiya kasancewar tun asali shi ma’aikacin lafiya ne, kuma tsohon Babban mai Taimaka wa Gwamna na Musamman a kan Asibitin Tafi da Gidanka, da ake duba mutane a faɗin jihar Kano da ba su magani kyauta musamman a wurare masu nisa da wahalar shiga.

    Ad 4

    Ya ce ya tsotsi sha’awar inganta lafiya ne daga wajen Gwamnan lafiya, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da Kwamishinan Lafiya Dakta Abubakar Labaran Yusuf, da hakan ya tsima shi bayan an zaɓe shi ya ƙudiri aniyar inganta fannin lafiya na ƙaramar hukumar Gaya ta hanyar bijiro da hanyoyi daban-daban domin sauƙaƙa wa al’ummarsa.

    “Tun da na shiga ofis ban huta ba. Na ziyarci cibiyoyin lafiya na yankin don ganin yadda abubuwa ke tafiya. Nan da nan na ba da umarnin ɗaga likkafar asibitoci biyar su rinƙa yin aiki cikin awanni 24. Zan ci gaba da tallafa wa duk wani shiri da zai taimaki al’ummarmu. Babban abin da na sa a gaba shi ne, inganta lafiya, lafiya, lafiya.

    “Lokacin na na zo na tarar akwai cutar kwalara nan da can a wasu sassa na ƙaramar hukumar da ta shafi kimanin mutane hamsin kwance a asibitoci. Mun kula da su har aka sallame su, sannan na bai wa kowane daga cikinsu Naira 10,000,” ya bayyana.

    Ad 3

    Shugaban ƙaramar hukumar ya ce yana da shirin inganta ƙwarewa da ilimin ma’aikatan lafiya domin a ƙara musu karsashi ta yadda za su yi abin da ya kamata, ya ƙara da cewa abin da yake so daga gare su shi ne su zama masu gaskiya da riƙon amana yayin gudanar da aikinsu domin a inganta tsarin lafiya a ƙaramar hukumar.

    Ya nuna gamsuwa da yadda ya samu sashin da sadaukarwar da ma’aikatan lafiya ke nunawa yayin da suke gudanar da ayyukansu a cibiyoyin lafiya daban-daban, ya hore su da su riɓanya kokari domin al’ummar ƙaramar hukumar su amfana sosai.

    Ash Noor

    Tajo Gaya ya ce ya zauna da ma’aikatan sashin lafiyar inda ya yabe su a inda suka yi bajinta tare da yi musu gyara a inda yake ganin akwai buƙatar haka, kuma suka amince, yana mai nuna farin ciki da gudunmawar da ƙungiyoyi masu tallafa wa lafiya ke bayarwa a yankin.

    Ya gode wa al’ummar ƙaramar hukumar bisa goyon bayan da suke ba shi tun lokacin da ya zo tare da yin kira gare su da su ci gaba da mara wa manufofi da tsare-tsaren da ya zo da su na ciyar da karamar hukumar gaba baya, yana mai tabbatar musu da shimfiɗa ingantaccen shugabanci.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

    July 30, 2025

    Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

    July 30, 2025

    Nigerian Nurses Embark on Strike, Blame FG for Inaction

    July 30, 2025

    NNPC, MOFI Explore Strategies to Boost Nigeria’s Energy Sector

    July 30, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.